ALLAH YASAKA MAKA DA ALHERI, AMEEN YA HAYYU YA QAYYUM 💗❤️💚
@bilkisudiallo81536 ай бұрын
SALLALLAHU ALAYHI WA SALAM❤ SUNNA SAK ALHAMDULILLAH
@nashbash55736 ай бұрын
Allah yasaka da alheri sheik.
@AUWALUMARBALA-yh7dk6 ай бұрын
Ya Sheik Allah yasa da Alheri ya jik'an Magabata
@salifounassamou20376 ай бұрын
Allah ya bada lada malan
@MohammedIsmail-hl8ou6 ай бұрын
Hadin Kai akangaskia da storon Allah shine hadin Kai Mai dorewa Allah ya hada kan musulmi Baki daya ameeen
@salihubabamusa40386 ай бұрын
Na tabbata in wannan Malamin zai rubutawa Dr. Ahmad Gumi wasika ta fahimta to tabbas za su samu amintar juna da daidaituwar fahimta tsakaninsu. Amma zaro maganganu daga ruwayar mutane ko sauraron wata yar magana ko wani yankin magana kawai lalata al'amari kawai zai yi. Allah Ya shiriyar damu.
@user-df5ev5ol4v6 ай бұрын
Haka yake mlm Amma ba Awannan tafiyar ya dace azo Ake i'rin wadannan zantuttukan da mai nemi shawara ba ga malamai da yan kasa sai afadi maganar da Aka ga dama, Amma ya nemi shawara An son maganar da ta kishi kuma A zo da ga baya Ana wasu zantuka ya kamata mu kasance masu Adalci ko ga kammu ma ba sai wani ba Allah ya sa mudace
Ameen kayi managanar gaskiya wllhi bai kamata Ake wannan cece ku ce sabida mu ji da makiyan da suka samu a gaba wannan Bude marakane na mutanen Arewa.
@insiyyaabdullahi94466 ай бұрын
Allah kayi mana tsari da izala
@meyoutv9385Ай бұрын
Allah kayi mana tsari da dariqu da shi'a da yan haqiqah da yan bidi'a
@muhammadbellobaba47636 ай бұрын
Kawai wannan maganar son rai ne kawai. Su Yan Dariqah ce maka akayi ba daga koyarwar Manzon Allah ba ne?
@AliAli-vf9kj6 ай бұрын
Da in yi alaka da masu kafita iyayan mazon Allah sallahu alehim wasallam waiyazu billah gara nayi da Yan shia
@YusufIbrahim-ot3eq6 ай бұрын
Bayanin son Rai kenan!😢
@MuhammadUsman-gb5fm6 ай бұрын
Kai fa baka da gaskiya.Izala shine siradin mustakim?Duke musulmi ba Wanda ya ce Bai yarda da Alqur'ani ba.Yanzu da kana bin abubuwa da kàsanSaudiyya ta Bada dama a Bude gidan giya ba?
@hauwagarbashehu36896 ай бұрын
To ai kai ni narasa inda kadosa
@salihubabamusa40386 ай бұрын
Na tabbata in wannan Malamin zai rubutawa Dr. Ahmad Gumi wasika ta fahimta to tabbas za su samu amintar juna da daidaituwar fahimta tsakaninsu. Amma zaro maganganu daga ruwayar mutane ko sauraron wata yar magana ko wani yankin magana kawai lalata al'amari kawai zai yi. Allah Ya shiriyar damu.