Prof. yayi fadi gaskiya kuma ya sauke nauyi, Allah ya saka da Alkhairi, sarakuna da malami da masu kudi yakamata suyi kokari su sauke nauyin dake kansu Sannan ya ragewa talaka yayi karatun ta nutsu a kakar zabe me zuwa yayi tunanin wanda zai zaba ya wakilceshi, wala Gobna, shugaban kasa ko yan majalisa, Allah ya kawomana sauki da karshen wannan hali da muke ciki. Ameen.
@leaderofnow23 күн бұрын
Prof Allah ya maka albarka mungode. You Are what Nigeria needs. Truth speakers. Kuma Buhari ya ci amanar ka
@user-lm3kf8zw1b8 күн бұрын
Allah saka da Alkhaari prof.
@muhammadlaminuashemi24 күн бұрын
Katsina wa kunya gareku ba de tsoro ba💪🏼💪🏼💪🏼
@ShehuUsmanshagari22 күн бұрын
Allah ya saka da alheri
@USMAN..DONO-t1h23 күн бұрын
Prof gaskiya ne dattijan arziki
@mohdisah700614 күн бұрын
Prof.Allah yakara sutura
@MohammedMustahqa17 күн бұрын
❤❤❤❤❤❤❤❤
@ELHARUN9823 күн бұрын
Inamuku fatan alheri
@ibraheemmuhammad170024 күн бұрын
Naji dadin wannan tattaunawa kwarai da gaske an ta6o min abubuwa da dama da sukeyi min kai kai maganar gaskiya Nigeria tana bukatar taimakon dukkan wani wanda yake da ruwa da tsaki a harkar tsaro ana cutar bayin Allah da basuji basu gani ba Allah kawo mana karshen wannan rashin kishin. Allah ya saka muku da mafificin Alkairi ya kara muku daukaka kuci gaba da tsage gaskiya da wayar da kan al'umma.