Muna alfari daku da kokarin da kuke yi mana ALLAH ya kara tsare mana ku Amin, ALLAH ya sanya matasan mu su hakuri da kudin su domin mu samu wanda ke storon ALLAH a kan madafan ikon,
@Hajiya5369 күн бұрын
Wallahi babu wani dadin zaman kasar da ba ta ka ba, Babu abinda ya fi zaman kasar mu Nigeria dadi, Karya suke yi babu wani neman kudi ke fitar da su,
@SulaimanTurai10 күн бұрын
Allah ya kyauta..
@HassanAbubakar-jh8yd10 күн бұрын
Mungadi Allah ya sa ka maka da Alkairi
@KabiruAliyu-x5y8 күн бұрын
Allah yatsare mu
@UmarPopular-g7g10 күн бұрын
Mungali Allah ya kara lfy da Nisan kwana
@BadamasiSale-g7x9 күн бұрын
Inamuku fatan alkairi gareku
@ibrahimabubakarmuhammadj459610 күн бұрын
You're doing great Farin Wata
@IsiyaJamilu-d4j10 күн бұрын
❤ my
@Theordinarypresidentson9 күн бұрын
Ko nima Idan Nasamu hanya zan bar kasar man sabida Nigeria bata Da dadi kwatakwata babu Aikin Yi Allah Ya kyauta
@fasahaaYau10 күн бұрын
Kullum in shirin yazo karshe sai kuce saboda karancin lokaci kuma bawai karancin lokaci bane, lokacin da aka bawa shirin ne ya cike. So ina ganin kamata yai ace saboda lokacinmu yazo karshe, shine dai dai a hausance.
@IbrahimIbb110 күн бұрын
Slm Kiran waya a saudiya arahame batsada
@usmannasir95199 күн бұрын
Wai Ina Mallam Nasiru Zaharradeen ne?
@ismailabdullahi194710 күн бұрын
Dole ne mu tashi tsaye mu zabi shugabanni na gari kuma muyi musu addua da samun nasara daga wurin ubangiji.