Innalillahi wainna ilaiyin rajuhun Allah ya saka mishi
@user-fy1yp6xw1xКүн бұрын
Allah yakawomana karshen azaliman yan siyasar nigeria da duk wani meyima nigeria zagunkasa
@abdoudoutchi43902 күн бұрын
Gaskiya basada imani😢😢😢
@SaifullahiNasir-u9fКүн бұрын
Ubangiji allah ya sakama saeme Abbas Haruna
@balamijinyawa79092 күн бұрын
Allah ya sa abinciko Alkhairi!!!
@AlasanTakuya-ro4bfКүн бұрын
Allah ya kiyaye sharrin ta'addanci wannan ta'addanci ne ai daga sallah sai gadurun kawai Allah ya isa bamu yafeba kuma
@ShaibuSalisu-g6iКүн бұрын
Allah yasa much kadaima ne
@SamsonZakka-dv5jd2 күн бұрын
😢😢😢😢 allha ya isa azzalumai
@JaneerSani2 күн бұрын
Allah kabima maihakki hakkinsa
@JuwairiyaZakariyauahmed9 сағат бұрын
Allah ya saka masa
@OmarSMAILAH2 күн бұрын
Dokar na Allah ne yakullamai shiyasa
@JuldeGambo2 күн бұрын
In sha Allahu bazai Gama lfy zamu shigaba addua kansa😂😂😂😂😂😂😂
@MaiJidda-x7zКүн бұрын
Justice for abbas haruna
@IsahMuhammad-e5p2 күн бұрын
Wallahi inhakane yadda tafada zalincine
@NafisatuAbubakar-sq9jc2 күн бұрын
Ameen
@Shehumuhammad-ge9vw2 күн бұрын
wan nan zaluncine Ku ma Allah ya na nan madakata zaiyi hisabi
@ShureemSaad2 күн бұрын
Yayi dai dai❤
@ZayyanuUsman-c5e2 күн бұрын
Ubanka Dan shegiya
@FalilaTata2 күн бұрын
Allah ya Saka masa mace Mai kamar Maza ga zance dalla dalla ta fada
@AishatuAuwalusman2 күн бұрын
Ya Allah ka kubutar da bawanka ,ka karya wannan azzalumi
@JuldeGambo2 күн бұрын
In sha Allahu bazai Gama lafiyaba Zamu cigaba da addu a akansa 😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂
@nasiruiliyasu-f6p2 күн бұрын
Kai, kai, kai, Allah ya kiyaye irin wannan nau'in zalunci da shugabanni ke yiwa na kasa dasu a yawancin ma'aikatu, Allah ka kawar da azzalumai a dorn duniya gabadaya.
@AbdulhamidIsya2 күн бұрын
❤❤❤❤❤❤
@ZAINABSAGIR-h6i2 күн бұрын
Allah ka fitar da Wannan bawa lafiya
@MusaRukayya-c9f2 күн бұрын
Wani irin dokane wannan, Anya wannan mutumin musulmin kwaraine kuwa? Ya Allah yabimuku hakkinku, wllahi
@MkUmar-z8oКүн бұрын
Gaskiya indai da gaskene abinda ta fada, to a gaskiya ya kamata abi mata hakkinta. Domin a zalunce shi.
@sanimohammed21222 күн бұрын
Hukuncin yayi tsanani amma yana rike da bindiga ta tashi lokacin da yake kokawa don ayi disarming na shi ba abu ne mai sauki ba. He could be charged with intent to commit murder. There are issues and lapses in the both sites.
@SaadMamane2 күн бұрын
Allah ya saka masa😢
@RukayyaLadanshagari-q9d2 күн бұрын
Allah yamasa sakayya
@Maniabdoutanimou2 күн бұрын
Waiku chema kuntanbaya ai wannan ba'adalcibane kawai dama baya sanshi
@Playgentle2 күн бұрын
Alhamdulilah
@AbdulgaffariAbubakar-f9o2 күн бұрын
Allah ya kauta
@MunirMuhammad-f5i2 күн бұрын
Wannan zagwaran zalunci ne kuma sai yawalakanta duniya da lahira kumaWallahi sai yasha azaban kabari
@NafisatuAbubakar-sq9jc2 күн бұрын
😭😭😭😭🙆🙆🙆🤲🤲🤲🙏🙏🙏
@AhmadMusaAbdulwahid2 күн бұрын
في هاذاالبلدكسروا الف قانون لانهم لهم الدلة
@BalaAbdu-e4t2 күн бұрын
Akwaiwani abundai
@JuldeGambo2 күн бұрын
Addua
@Tassiu-q2q2 күн бұрын
🇳🇬😭😭😭🤲☝️
@Ibrahimlikitasalifou2 күн бұрын
Allah y sa
@MuhammedTukur-vi7zh2 күн бұрын
Allah ya sakamasa
@AbduBappayo2 күн бұрын
Akamo shege
@RukayyaLadanshagari-q9d2 күн бұрын
Ayi binchike akarba mata hakkinta awurinsu dan suma basu da gaskiya
@ramadanesouleyman25632 күн бұрын
Anci nasaran Kashe halilu Subbubu baku Yaba sojojin katsa ba.🇳🇬 Sabó da mutun guda bapilace kun juya hankalin al'umma zanga-zangan banza. Ina el Zubair Dan gwagormaya da bicci ya kama sabó da KARE al'umman nigeriya ? 🇳🇬😓
@musaabdul26872 күн бұрын
Wannan tashan kuna da yaudara.
@NafisatuAbubakar-sq9jc2 күн бұрын
Wanna. Bamusulmineba
@AhmadAliyu-h1l2 күн бұрын
Sojoji Yan sanda dukan subarayine Muna fukaine wlh gara belo turji saudubu dama aikatan najeria zasu fara mutuwa awojen talakawa wlh