Alhamdullahi. Wani bawan Allah ya biya wannan matar kudinta tare da rabar da abinci ga mabukata. Allah ya saka da alkairi.
@abbassalisu92452 күн бұрын
Allah ya saka wa Gobna da alkhairi
@nuraumar12332 күн бұрын
Allah ya saka Masa da alkhairi
@IbrahimAbdullahi-sf4dd2 күн бұрын
Allah yasaka mishi Da alkhairi
@user-ji8tr3lj2k2 күн бұрын
Ameen yahaiyu yaQayum
@hashimusani37552 күн бұрын
Allah yayi miki mafita,ya fitardake cikin wannan yanayi,Allah ya Isar miki.
@Najashialkali3 күн бұрын
Inna Lillahi Wa’inna Ilaihi Raji’un! Allah Yasaka mata yabimata hakkinta
@Ustax_NG2 күн бұрын
Amin
@shehubalashehubala99623 күн бұрын
Allah yakawu Miki masayan abincin nanan yanzu bada jimawaba insha Allahu
@assadasmshehu14002 күн бұрын
Wannan shine karatukan
@muhammadnafiu4332 күн бұрын
Wannan shi ne irin tunanin ka?
@umarsalisu38952 күн бұрын
Allah swt Ya biya
@abbassalisu92452 күн бұрын
Yadda yayi nufin saki a matsala shima Allah ya jefashi cikin matsalar da tafi wnn, Allah ya saka miki.
@Sasha-to4ug2 күн бұрын
Amin,governor garin bought the food and it was distributed to people...😅
@daga_malamanmu3 күн бұрын
Gaskiya Wannan Baiyi mata Adalci ba wlh.
@karatuttukan_malaman_musulunci2 күн бұрын
@@daga_malamanmu bai kyauta ba ko kadan
@SamailaIsmail3882 күн бұрын
Toh duniya ce ai
@user-ve6hf9tc4z2 күн бұрын
😢😢 Allah sarki Allah yasa Mudace
@rabiunura43563 күн бұрын
allah sarki allah yataimakemu baki daya
@Mostafa123-wj1go2 күн бұрын
حسبنا الله ونعم الوكيل استغفر الله
@YusufAbubakar-gl8pw2 күн бұрын
Allah ya sauka Hajia
@fatimasabo2 күн бұрын
Allah ya saka Miki ko ya biyaki ma ai ya riga da cutar dake
@ibrahimabubakar84152 күн бұрын
Amin
@SamailaIsmail3882 күн бұрын
Kiyi sa'daka mana allah zai biyaki
@kamaladeenhamisu38572 күн бұрын
Haba kana jifa tace ta karbo kayan mutane bashi, shin zata iya biya? Za'aga damuwa mai yawa a tare da ita. Duk da karshen abin da lalacewar abinci sadakar tafi dacewa. Amma kafin ya lalace tayi hikimar bayyanawa duniya Gwamnati, ko attajirai suna biyanta su ciyarwa da ma bukata
@AhmoudoMohamed2 күн бұрын
حسبي الله ونعم الوكيل من كل ظالم
@user-pc1fr9ke4f3 күн бұрын
حسبنا الله ونعم الوكيل
@fatimaaliyumainamaina38572 күн бұрын
Allah sarki 😢
@zainababubakar12222 күн бұрын
Ki kaishi brekete family za a sashi yabiya human right tv Abuja
@bilyaminuabdullahi3 күн бұрын
Allah kiyaye nagaba
@junaidhabib96243 күн бұрын
Inna lillahi wa inna ilaihirajiun 😢😢
@AbubakarSanimuazu2 күн бұрын
Allah shiyi mafita
@abdulladifahmad8732 күн бұрын
Kya kuma gaba gadi
@Chechou-vm1sp3 күн бұрын
😢😢inalilahi
@evrastiong12232 күн бұрын
Wannan darasine nan gaba duk wadda zakiyiwa sai ya baki 70%
Ba haka bane , idan mutun yana sana'a ze hadu da jaraba wa iri iri , babu Wanda baya kuskure , Addu'a yakamata kayi manta A matsayin ka na musulmi ba wai ka duba kuskuren ta ba.
@smgcom29083 күн бұрын
Yayi kyau before u star collect adves first and ask people well well
@Assunnytv013 күн бұрын
Haka kake taya dan uwa musulmi jaje ? Gaskiya baka kyauta ba
@Ustax_NG2 күн бұрын
Ibtila'i ta samu yar uwar Kai musulma Amma Kai fadi haka, Kasan Kai ma tinda a duniya kake baka tsira da ta same ka ba. Dan ALLAH ka gwera ba haka ake yin magana ba.
@smgcom29082 күн бұрын
@@Assunnytv01 mai abun Jaje anan ta yaya ba zata yi bin cike ba. Kwai sai ta fara cin bashi. A wanna hali ake ciki mu dai mun koyi darasi akan ta
@smgcom29082 күн бұрын
@@Ustax_NG ta yaya haka ya faro kudayi ne mu dai mun koya darasi akan ta
@Ustax_NG2 күн бұрын
@@smgcom2908 Kaima wata rana zaka yi kwadayin Tin da de zuciyan ka ba'a hannun ka yake ba.
@rukaiyatualiyu96842 күн бұрын
Give us his Name and address
@karatuttukan_malaman_musulunci2 күн бұрын
Someone has paid her already. Jazakallahu bikhair
@zubainaibrahim88662 күн бұрын
Like seriously, Alhamdulillah am so happy for her @@karatuttukan_malaman_musulunci
@zubainaibrahim88662 күн бұрын
And what comes to My mind is that, may be is a set-up for her to loose her capital by order marked competitors anyways Allah ya kiyaye nagaba
@karatuttukan_malaman_musulunci2 күн бұрын
@@zubainaibrahim8866 it could be that. Ameen ya Allah 🙏