Inamamakin wannan ba,wan Allah kaimagana akan zuwa iran amma bakai magana akan Saudia ba akan nata taran Allah yasa mudace Ameen .
@shafiuidris467714 күн бұрын
Salam Malam ba maganan shi'a mukeyiba muna maganane akan wayanta zasu taimaki Palasdinawane
@jibsonabdul75219 күн бұрын
Sarakunan Saudi Arabia suna kallo ake kashe yara da tsofaffi ko tari basu iyaba amma saboda son zuciya,irin taku haryanzu bazaku kawo abin da zai hada kan musulmai a Nigeria da sauran kasa she ba sai san raba kan al'ummah Allah yasa ku gane
@basiraibrahim283511 күн бұрын
Allah Yana da iko Akan komai , Allah ya taimaki palasdinawa
@user-fc2uf8sk2k13 күн бұрын
Allah ya wadaran naka y lalace don mazon ALLAh ma munafukai sune suka wahalar dasu
@AbdulrahamanYunusa-jh8wg13 күн бұрын
wawa Mai raba Kan Al umma
@SalisuAbbababa11 күн бұрын
Allah ya ganar da Kai gaskiya inkuma bamai ganewabane Allah yayi maganin ka.
@abbasabdulwahabsulaiman-lb1ui13 күн бұрын
Malam Yusuf, shin hassada kukeyi da yan shi'a saboda gwamnatin Saudiya munafuka da bata iya yaqan wata qasa dake yaqan musulmai ba saidaima su hada kai da kafirai su kashe musulmai. Shin bakwa jinkunyan haka, ku tsaya akan gaskiya domin zaku tsaya agaban Allah. Shin sunnah kenan qin gaskiya. Babu wata qasa dake temakon Palestinawa aduniya ba kamar Iran, kaje kanimi sani. Menene banbancin gwamnatin Saudiya da kafirar gwamnati.
@ibrahimiliyasu779712 күн бұрын
Salam! Mallam dadai inayinka, Amma a wannan fagen min raba hanya
@habibusanusi851013 күн бұрын
Wallahi kaji tsoron Allah bakusan gaskiya ko kadan Allah ya shirya ka.
@niassharoune859413 күн бұрын
.agaskiya wan nan bawan Allah baida lafiya muna kira ga makusantan shi da masoyan shi da sutaima shi.
@LawanAdamu-qt2mu13 күн бұрын
Sufara Kai ra, asul jarima asibiti tukun, nan
@abubakarabdullahi47513 күн бұрын
Gaskiya wannan mutunin jakine banza ne wawa tsinanne
@salihuabubakar432314 күн бұрын
Malam kaji tsoron Allah
@MuhammadSulaiman-cg3xw13 күн бұрын
Kai! Amma wannan mutumin kare ne, jaki wawa mahaukaci Allah ya wulakanta ka duniya da lahira.
@user-zy2sk6jm3c12 күн бұрын
Ameen
@A.T.M473111 күн бұрын
Waikai bakada maganane akan Yan shi,a kullun saidakace suna zagin sahabbai waishin sahabbai Allah yaturo Koko manzan Allah s a w kuma dayawa daga ikin sahab ai ansami munafuka ansami wadanda sukayi ridda akwai wadanda suka yaqi sayyadi a Ali dakwaikuma wadanda sukakashe allulbaitin,nabih s a w Allah yataimaki zaratan musulman iran
@UmarLawal-gr3dd14 күн бұрын
Idan kana magana,baka da hankali mai yiwuwa mai Jin ka Yana da hankali.
@sojasani648512 күн бұрын
Allah karabamu da muna fircin wanan malaman
@sulaimansm650314 күн бұрын
Asadu komai da ruwanka , wanan ba shianchi ko sunnanchi bane , kuma wallahi sai kayi kafara , saboda ilimin abinda kake fada , kumar kana ranstuwa, haba mall asadu musa ni jamin tsarone kuma
@YAROANONYMOUSFX13 күн бұрын
Wlh sufah wanan mlm har yau Basu sanyadda dunia ta ke tafiya bah , ya kamata ace kuna fahintar harkar diplomacies , Diplomatic hypocrites
@Alhamdoulillah92213 күн бұрын
Assalamou aleykoum. Hakane Malam.
@user-ls9cz1yk4r13 күн бұрын
Malam Allah ya saka da alkhairi, ma su zagi Kuma Allah ya shirye ku
@user-lt8dw7iy8y9 күн бұрын
Kaima tsinanne ne
@Greenlifetogethercompany-fw4uq13 күн бұрын
Musa mai bakin aku dan kwangilar yahudawa
@user-zy2sk6jm3c12 күн бұрын
Sosaima kuwa
@AhmaduAbdullahi-fs7hw13 күн бұрын
To malam menene gudumawar ahlussunnah akan kisan da yuhudawa suke yiwa yan uwa musulmai afalasɗin
@manugaruwa94385 күн бұрын
Allah shi saka. da alkhair ,
@ambbagwai7 күн бұрын
Akullum Addu'armu Allah ya taimaki Musulunci da musulmai a duk inda suke.Amma Kai Allah ya ganar dakai.
@muhammadnasirmaikiri30287 күн бұрын
Indai babu abin fafi ai gara ayi shiru, Amman da riga yayita shiririta qarya ai abin kunya ne ballantana mallami. Allah Ya magance Sun sayarda lafira da duniya Indai akan faduwa komai zai faru ya faru kenan Allah Ya sauwaqe
Kunce Harinda Iran takai Dramma ne ba'ayi Barnaba to Alhamdullah Munsamu Videon yadda Harin yayi barna a MUSAD wato hukumar Leken Asiri na Israel da Rumbun Ajiye makamai na Israel da barikin soja yanzune muka tabbatar ba Dramma bane Ku munafukaine kunatare da Yahudu kuna tayasu boye Barnar da aka musu, Sannan Kasani Duk Yadda Iran takaiga son shiga yakin Palastinawa to bazaiyiwuba domin Dokar Diplomasiyya sabida haka dole sai Ansamu dalili Inba hakaba kotun icc zata hukuntata bayan tarun takunkumai dake a kanta, Amma dukda haka bata zuba idoba tabaiwa hamas makamai sukare kansu madadin abaya da suke ramawa da dutse sannan tasanya Hizbullah na Lebanon da Alhuty na yemen da Ansaru na Iraq a fadan, A idonmu iran tafi Saudiyya da Misra da Jordan da Qatar cikin fadan
@MuhammadAbbas-ke6oe13 күн бұрын
allah ya taimaki musulunci da musulim Allah ya Iran Kai dai dai toh
@SalisuAbbababa11 күн бұрын
Kuma Dan Allah aringa Jan Aya amaudu,insa.
@harunaabdullahi929713 күн бұрын
Gaskiya bazamu fahimceka ba Mallam. Allah ya shiryar damu baki daya.Mallam wai akasacen musulmai wace kasace tayi irin abinda Iran din tayi?.Ya subhanalLah!
@zulkifilubmuhammad989610 күн бұрын
mlm ba.abinda kasani banda shime alokacinnan idan irantakai hari yazamo tashigarma palsdine kenan to kasashe dayawa zasu durfafeta amman kana mlmi bakasan meye adduaba su palsdinawa yanzu sunace sunata murna yaki yatashi daga kansu kuma sutayima iran addua allah yabata saa
@engr.abbasadiq-tg4py9 күн бұрын
Babu batun shiA da Sunnah ko Kiristanci idan ana maganar ADALCHIN musulunchi, Gaskiya ka bani tsoro domin da ina kyautata maka zato, amma na sami tabbas kanayiwa Yahudawa aiki ne, Amma ka sani Cewa ZAKA AMSA TAMBAYAR ABIN DA KAKE FADA A GABAN ALLAH SWA.NA DAI SAURAN KA HAR SAI KA DAINA RABA KAN AL'UMMAH MUSULMI
@yahayasadiq482914 күн бұрын
To Kai a Ina kaje Ka Gani ?
@HamzaIsmail-vk7jq10 күн бұрын
Gaskiya wannan Gayen cikakken DAƘIƘINE, sam ba shi da fahimta. Dan uwarka, haka ake hasashe da duhun-kai...?
@salisuabdullahi12148 күн бұрын
Kai dai basakon ALLAH Kake isarwaba kana labarin San zuciyarkane kauwai kana yiwa yahudawa aikine kawai ka gama zaka hadu da hushin ALLAH ANNABAWA sunacewa ALLAH yace kai ko labarin banza Kake wanbaishafemuba
@jibsonabdul75219 күн бұрын
Maganar son zuciya Saudiya da muke takama da su me sukayi akan muzguna ma musulmai da ake, a yanzu duk Duniya ba kasar da tarage na musulmai da kafiran duniya ke jin tsoron a taba iri Iran mu ba ruwan mu da akida kishin addini muke Allah ya taimaki Iran a kan kowane munafikar kasar da take goyon bayan yahudawa makiya addini
@user-pf6vj5sc6i14 күн бұрын
Allah ya chiryeka
@yahayamuhammed815113 күн бұрын
Allah wadaran Da Hali irin naka
@abdulabubakar27414 күн бұрын
Toh ya aiki irin su saudiya ya akaiyi basu taimakama eraki ba
@SadouMahamadou-js7ir13 күн бұрын
السلام عليكم ورحمه الله وبركاته ❤❤
@shettimaumar923513 күн бұрын
Mallam don Allah ka tsaya akan magana adini kawai Don daga maganar ka ya nuna kai baka da ilimi siyasa gabas ta tsakiya ko kuma international politics.
@user-hs4xp7lg2s12 күн бұрын
Malam Musa Komai da Ruwanka, Allah shirya. Allah ka dora musulunci akan kafirci, Ka dora musulmai akan kafirai, Ka kuma kumyata munafukai du inda suke. Amine.
@abbasabdulwahabsulaiman-lb1ui13 күн бұрын
Shin rikicin Iran da Israel abun yaune. Allah zai kunyataku bi'iznihi.
@khadimibachiroudamagaram298313 күн бұрын
Malam hasadu Allah Ubanguiji ya baka lafiya 😢
@MusaRabilu14 күн бұрын
Allah ya wadaranka L,A
@salisuadamu342414 күн бұрын
Dan Allah inatam baya a Nigeria aina akaiwata rigima tsakanin musulmai da kirista Akasamu 'yan,shia suntaimaki Kirista akan musilmi Allah yasa mudace Ameen .
@user-mh9lh6hc9o14 күн бұрын
Slm,Kuma a Ina akaace,sai ahlusinna Kawai zasu kwaato,wannan kwangila Naka fa is an old version bakin ciki zaikasheka,kanayiws to yahu aiki Ko kasani Ko bakaka-da.
@user-zy2sk6jm3c14 күн бұрын
Ai ya sani antaba uwarsu israilane
@sulaimansaniusman52813 күн бұрын
Malam wwllahi bazan fahimce kaba duk da yake na tsani shi'a a duk dacewar ni ahlussunnah NE .
@LailaDarai-bf8ck8 күн бұрын
Mallam Iran ya bi Saudia har Yaa gaji Saudia yakitankawa wannande bakufadiwa me yasabakutankawa I gommo Iran da Sarkin Saudia don Iran yagoda daamuwarsa ma Saudia su kayi
@youssoufabdouscience352313 күн бұрын
Shat up
@engr.abbasadiq-tg4py9 күн бұрын
Sai yanzu na qara tabbatarwa kiuna tare da isra'il , Kuma wannan ya qara tona asirn ku, Kuma lallai ya nuna bakasan siyasar duniya ba, To ga qaluble, Saiku gaya mana Qasar da zata kai Iran wajen taimakon musulmin duniya a yau, inyaso saimu ajiye Iran din, Indai ba Israel kukewa aiki ba,
@LovelyElectricCar-ep3vw14 күн бұрын
To komaimade menene sunfimana mahukuntan saudiya domin kuwa susun nuna kafirai sukegoyawabaya tunda akekashe Palestinawa mesukace kokuma mesukayi kaje kabinchika sunce akan wan nan harin sunce Iran yar taadda
@user-hl4mx2zj8n10 күн бұрын
Shege musa! wai har yanzu ba ka bar shan wiwi ba? Ko da ya ke wagga da kash sha yau ta hi wiwi walla. Sai dai ko a hwarci kasa ko kuma a rungumi zaki.
@salihuadibyewi928012 күн бұрын
Malam kana da bukatar neman ilimin siyasar duniya Kafin yin magana irin wanan. Da bukatar ka gane cewa dokar duniya ce Idan wata kasa ta kai hari kan ofishen diplomasiyar kowace kasa a wata kaya dai dai yake da kai hari cikin kasar ku sabo da hakane ya bai ya Iran daman kai hari cikin israela. Palatine wata kasace daban Iran wata kasace daban Iran bata da ikon shiga fadan kai tsaye, Wanan itace siyasar duniya. Don Allah malam je ka koyi siyasar duniya domin kwata kwata ba ka ma gane maganar da kake yi ba. Ka saurari gidajin radio daban daban wata qil ka gane mai ke tafiya domin rashin sani siyasar duniya da kiyayyar yan shia yake saka yanan magana.
@HauWAAHMAD-ir2xt14 күн бұрын
Asadu kagayamana abinda zamy fahimtaman?
@NasiruSaleh-zm1xw13 күн бұрын
Wake taymakon yan hamas da makamay yazakay da lailaha illallahunsu ranar kiyama
@isaaliyu257814 күн бұрын
Jack of all trades master of
@user-vf2nk1xd4v14 күн бұрын
Malam kongilar na kaine ka amsota daga soidia malam mungane
@aliyunura10886 күн бұрын
hmm dankwangilan yahudawa aci baga da kasuwancin dabariba
@muhammadtukursulaiman803111 күн бұрын
Kai ko kunya bakaji ? Allah yakeuta yamana tsari da musuluncin banu umayya
@hamzasaidu-de3te9 күн бұрын
😢wallahi assadus sunna baka tsoron Allah, kana da tabbacin su usama ne suka kai harin 9/11? Harin September 11. Shiryayyen abu ne na yahudawan Israel da kuma America, Ka tabbbat kana da son zuciya , kaje kayi bincike da dogon karatu akan hakan
@user-vr4mv7kc7i14 күн бұрын
Assalamou kai bamu tomin kirkibane Awa jan yakin mikaba yar
@yunusazubairu815713 күн бұрын
Ai kai baka da ilimin siyasan duniya kuma sabo da haka magana akan addini bai kamace ka ba "Nasibi" kawai
@yahayasadiq482914 күн бұрын
Hhhhhh Musa Kenan ai idan Kai Dan halas NE to Ka tafi TelAviv Ka shaidawa kan ka
@YusufKebbi12 күн бұрын
Wallahi gaskiya wannan mana furcine malam kayi kuskure
@user-eh2wt1ji3p14 күн бұрын
Slm
@IsmailaHassan-zb3ur14 күн бұрын
Slm Mallam Sai Kuma ka Mana akan Yan Sunni kuma
@HarunaIbrahim-by1hu6 күн бұрын
Kai dai wallahi kaji tsoron Allah
@AminuAbdullahi-rs2bn12 күн бұрын
Kaji tsoron allah
@aminuhussaini516311 күн бұрын
Sabida tsaban ciwon akida da tai maka chronic a halin da Ake ciki a yanzu. Wai duba kake shia da sunni. To Manyan naka ma yanzu sun dawo suna kokarin al'ummar musulmai su dawo su amsa SUNA Daya itace ISLAM. SABIDA HAKA KAJI KUNYA WALLAHI.
@al-aminbajoga167714 күн бұрын
Kullum wa'azinka sai kan adawa, cikin bakin ciki ba fara'a, bani-na-iya. Yau Ahmed Gumi, gobe Idris AbdulAziz Bauchi, jibi Iran! Ba boko, gashi kuma ka jahilci siyasar duniya. Ina ka dosa ne?
@A.T.M473111 күн бұрын
Wlh Musa danhassada baqin cikin zaikasheka inbakayi saaba wlh zaka mutu kafiri kuma munafuki Dan wlh bakatare da musulmai hmmmm subhanallahi waimai kirankasa musulmi kenan damuwanshi karyaji wandaba dan gungiyarsa yayi abin bajinta wlh kafadi ba nayi wajan jamhuri musulmai
@Arewarise13 күн бұрын
Gaskiya malam kuna bawa yahudawa goyan baya akan da,awarku allah yajikan malam ja,afar Mahmoud Adam malamin sinmah nagaskiya.
@user-cf3eg9eb6x13 күн бұрын
Wannan dan jaridar yana amfani da rigar malanta yana condemning din ayyukan mutanen kirki, Alhalin shikuma komai beyi ba .
@rzaktv532412 күн бұрын
Yanzu ina souke kay bakada Tarihi عمر(ض) hine yaba yahudawa gidi zama a بيت القدس lale tatabata Kay jahiline natarihi
@MahamaduAbuzaidi14 күн бұрын
Haba malam yan shi a da ake kashewa Najeriya kune musulmi kebudawa yan shi a wuta kuma kana magana an kashe musulmi basu kamamukuba
@abdulabubakar27414 күн бұрын
Hasada mugun shiwo iran ta fiyemana isiraela Walahi kawoy kabari Allah ya karama annabi daraja yanzu kenan iran batayi dai dai ba kenan koh mikake nufi
@user-hv3oq5kt5x11 күн бұрын
Mushen kura kaidai Munafikine kakalli fuskarka bahaske bayin Allah bahaka sukeba فليل خيرا او ليصت Kafi Alkairi ko kai hiru Duk duniya wake magana Akan falasdin
@YusufGaruba10 күн бұрын
Ayanzudai kaf sunnan dakuke takama daita bakida irin wadannan mutanen daka lissafo yanzu dunuya tagane wadanda suke da irin wadann mutanen jahilin mutum k
@Saidu-kh4vz12 күн бұрын
Malam irinkune munafukan musulmi Allah yakauta
@hassanesoumana49011 күн бұрын
Saudi Arabia ko wani kasar yayi wasan mugabi ko 0:02
@AhmadYusuf-bo7sz8 күн бұрын
Kai dai ba Mallami ba ne .kaji tsoron Allah. wanene Ahlusuna
@ahalulkisaijmd14 күн бұрын
Amma Saudiyya kam da gaske take yakar Isra'ila ko!!!!!! Lalatacce asararre asadus taassubi
@khalilabdullahi354514 күн бұрын
Mal baka san ko mai wallahi
@yahayasadiq482914 күн бұрын
Ka tambayi masa su baka labarin abin da ya faru akan Kashe Qasim su baka Labari
@YusufGaruba10 күн бұрын
Ciwon haukan ya tashi mahaukacin banza mahaukacin wofi
@abubakarsulemanadam909614 күн бұрын
Toh ai kai wawane saboda Iran sun kawo kudirin akan asawa Israel takunkumi Amma saudia da dubai su sukaki yarda. Kai jahili ne afanni ilmin siyasar duniya Amma dole so kake sai kaiwa mutane bayani akan abinda baka da ilmi. Ni ahlussunnane amma bana tare da kai saboda baka da adalci ko daya kuma taimakon da iran ta bawa palastinawa ka fadi wace kasar ahlussunnane suka basu. Don haka bara na nafadama yanzu mutane suna amfani da zahiri bawai wannan soki burudin dake
@MuhammadumaruAbdullahi13 күн бұрын
Malam Iran kasane Hamas gungiyane Iran sojojine Wanda duniya yasondasu hams gungiya Wanda duniya baradasuba yanju idan Iran yasiga fadada israila idon kasase gungi NATO sunyima Iran taron dengi wajai kareta malam
@LawaliAmiri14 күн бұрын
Malan Ni ba shiibane Malan ruwan Oman wayatar ye Malia wayatar ye nan Duk ruwayan Kayan balaine zaakai can wayahana
@mansurmahiru253112 күн бұрын
Malam wannan shirme kake a yanzu bamasu taimakawa musulmi irin iran kaduba kaga yadda iran take taimakawa palastine
@usmanmlf90713 күн бұрын
A gaskiya, wasu lokutan ina mamakin irin wannan wa'azi.
@AbduShaibu-zc9xb11 күн бұрын
Ina sauran musilmain iran cekawai kasar musulmi
@abdullahibishir37698 күн бұрын
Allah ya tsine ma munafiki arigar malanta bazakai nasara ba Karen yahudu
@user-dt9fw4qk2q13 күн бұрын
Banza sakarai shasha sha
@user-pf6vj5sc6i14 күн бұрын
Mallam mikakesso kacce ga ga abinda iran tayi. Kana nifi addini labarine ko aiki kuma atarihin yaki addini na farko menene mafarinchi .mallam.
@habibusanusi851013 күн бұрын
Ka koma Israel mana sharman banza kawai
@rzaktv532412 күн бұрын
Yo kay jakine walhahi jakima ya fika hankali a zamaninan
@yahayasadiq482914 күн бұрын
Wanan yaron wallahi baida kunya Kuma mugun maqaryaci ne
@MahamaduAbuzaidi14 күн бұрын
Da Allah malam Musa koda ba akidarka dai da mutane ba ya dace kayi musu adalci wane laffi sunkai dan ankai musu hari ankashe musu mutane sunmaida martani maganar yaƙin Amurika da irak babu wani dalili da za aware Iran adoramata laffi domin su sauran ƙasashen musulmi babu sune adoron duniya ai duk suna gani miyasa su basu shiga cikin yakiba suka kamama irak an yaƙi Libya duk kasashen musulmi sunanan akka yama Libya taron dange har gidan rediyo naji yace Saudiyya da katar kedokar nauyin bom ɗin da NATO kejefawa amma banda tabas watakila ba gaskiya bane wannan shine dalilin da ba Iran ba kowace ƙasa ketsoron shiga cikin yaƙin Hamas gudun sauran ƙasashen zasukaleka ayimaka turawa suyima taron dange abin haushi suzasu budewa NATO sararin samaniyarsu domin tayaki Iran insugama da Iran sannan dibi wata ƙasa itama susata gaba sucigaba da binku dai Bayan dai