Assalamu alaikum warahamatulla Allah ya taimaki malam ya jiqan iya yan malam Malam wannan gaskiya ne
@maryamtukur963628 күн бұрын
Allah ka karemu diga sharrinsu
@ibrahimmuhammad2307Ай бұрын
Iran masu zagin matan annabi 😢
@AdamMuhammad-vj1yiАй бұрын
Ya Allah Ina rokonka da kadakasa musulmai su yaudaru da dramar Yan shi a
@maryamtukur963628 күн бұрын
Ameen ya Allah
@ibrahimAdamu-il5dkАй бұрын
gaskiya malam kana shiga hurimin da banakaba mutincinka yana zubewa ita saudiya metayi ?bangaran yaki banakaba ne,
@SurprisedApron-gs5yhАй бұрын
Wai kai wannan bawan Allah komai da ruwanka ne.
@user-cf3eg9eb6x28 күн бұрын
Ai wannan mutumen yanzu ba waazi yakeba fashin baki kawai yakeyi
@user-kr5it9me8jАй бұрын
Tambaya ta shida kaje ka tambaya duk abinda yafaru da musulmi suna zuwa suhi jaje koda akakashe albani zaria sunje kaje katambaya amma kai da akakashe su murna kuka dungayi ku malaman sunnah abinkunya nema kayi wanna tambaya koda akakashe yan maulidi akaduna katambaya suwaye suka fito zangazanga abimusu hakkin su malam kaji tsoron Allah
@mukhtarabdullahi4224Ай бұрын
dan ta adda yana goyon bayan yan ta adda munsan ko kai waye this is the criminal activities that is going on in Nigeria علمواالسوء جاهداكفار والمنفقين واغلظ عليهم
@user-lm3nk5kk4mАй бұрын
Ba gaskiya bane . Tambaya sauran qasashen larabawa mi sukeyi???
@user-kr5it9me8jАй бұрын
Malam kaikabawa hamas makamai
@musaalihashim829927 күн бұрын
Wadanda basa ga maciji ne zasu yi wasan kwaikwayo?kai Allah ya raba mu da son zuciya
Wato Ina mamaki akan kiyayyar da wannan mutumin yakeyiwa Yan shi'ah da kasar Iran, Ai yau Koda ace da munafunci ne Iran takai hari Israel to yakamata ka karfafa musu gwiwa domin Babu wata kasa da tayi irin haka sai su,
@saniadamu7947Ай бұрын
Dan Allah malam kada zagin fasikai ya Saka fasa ci gaba da fito da gaskiya
@user-dc2yk4wz4p28 күн бұрын
Ku kuma masu cewa iyayen annabi yan wuta ne fa
@aishamairiga4338Ай бұрын
Wai kai meye naka Musa a cikin rigamar nan kai kullum ba ka rasa rikici saboda ba ka da abun fadi a addini
@ibrahimAdamu-il5dkАй бұрын
gaskiya malam kacika cikakken munafiki Kuma hassadarka tayi yawa
@user-dc2yk4wz4p28 күн бұрын
Kuma munafukai ne bakwa son ahlil baiti
@ibrahimmuhammad2307Ай бұрын
Zakin Sunnah ❤❤❤
@saniadamu7947Ай бұрын
Dan Allah Dan son Annabi Muhammad saw malam sheik Musa zakin Sunnah kar kauce akan gaskiyar abinda ke faruwa a tsakanin wadacan Yan 419 yahudawa da nasara da mabiya addinin shia
@user-mk8uw6ry3iАй бұрын
Kaji shirme kaida kakasa yarda kazo ahadakai musulmai baki daya kaikake zagin Yan shi'a meyasa Basu yadda da wasu ba? Ni awajena kaida Yan shi'a daya kuke koma ince sunfika cinda sunce azo ahadakai
@ibrahimmuhammad2307Ай бұрын
Kai munafukine zaka hadakai da mutumin da yake zagin uwarka???? Kodai uwarka tafi uwar muminai nan Aisha???