Dan sanyinna fa Dan Damben rigima ne. An sha zuwa za a fafatawa da shi, sai a tada rigima. Akwai wasu yaran yan dambe da yaka shiga fili da su, su ne ke tada rikici.
@alameensokototv4967 ай бұрын
To
@fatihusani30159 ай бұрын
Ta dawo kenan
@alameensokototv4967 ай бұрын
Eh
@UsmanZabo9 ай бұрын
❤❤
@alameensokototv4967 ай бұрын
Nagode
@lawalemirkaura72079 ай бұрын
Tabbas haka akayi acikin garin sokoto kuma gabana
@alameensokototv4967 ай бұрын
Madallah
@idrismgiwa2329 ай бұрын
Masha Allah ❤❤❤
@alameensokototv4967 ай бұрын
Nagode
@AlliYahaya9 ай бұрын
Macha Allah
@alameensokototv4967 ай бұрын
Allah abin godiya
@maibazazzagiyatv37989 ай бұрын
Karin bayani. Kalmar Giye, kalma ce mai nufin Giwa namiji. Macen Giwa ita ce Giwa. Antaru wani Jarumi ne aka yi a lokacin jahiliyyar Larabawa. Mashahuri ne tun kafin zuwan addinin musulunci
@optimism-personified9 ай бұрын
Gaskiya ne wannan
@alameensokototv4967 ай бұрын
Mungode
@balaaharuna35899 ай бұрын
Dan anace yace .kasaba cin maza banzoba, Kuma yace nasaba cin gari bakazoba, Toh kaga wataran sunayawa batareba
@buharihamza50899 ай бұрын
Ni kuma sai naji kamar dan Anace cewa yake Ni kuma na saba cin kare baka zo ba... Ma'ana dan Anace ya saba guduwa Shago bai zo ba. Yana nufi ya saba samun nasara Shago bai zo ba.
@alameensokototv4967 ай бұрын
Haiane
@buharihamza50899 ай бұрын
Mal Al'ameen ban ga hira ta 2 da ta 3 ba sai ta hudu