Hudubar Juma'a daga Masallacin Al-Manar Kaduna, Nigeria
Пікірлер: 15
@ishaqibrahimyerima35916 күн бұрын
Mafi Kyawun Shiriya Shine Shiriyar Annabi Sallallahu Alaihi Wasallam, saboda haka ba ruwan mu da abinda baida asali a Musulunci. Allaah ya kara tabbatar damu akan Aqeedah da Manhajin Ahlus Sunnah Wal Jamaah. A'ameen!
@BeblloAbdllahiКүн бұрын
Allah yasaka da alkhAiri muna fahinta sosai malam
@rafatibrahima50844 күн бұрын
Shukran jazillan ya sheikh Dr. Tukur Almanal, it pains me you didn't gave us this kind of lecture when I was your student in Kasu for many of them to be aware of the consequences of Maulid, May Allah reward you abundantly and serve humanity to the best of your ability In Shaa Allah
@muzzammilAbubakar16 сағат бұрын
DID U TOLD HIM TO GIV THIS LECTURE??.......SORRY BUT POSSIBLY THERE WASNT ANY CHANCE FOR HIM TO GIVE THAT DAZ WHY
@jibrilibrahim22614 күн бұрын
Allah Ya saka da alkhairi Mal. Allah Ya rabamu da son zuciya. Kuma Allah Ya bamu ikon yin biyayya da Allah da monzon Sa shi kadai...
@sarkinyaki6665 күн бұрын
Gashi layikaratu A madina yanzukuma saudiya suna maulidi A makka da madina gashi kuna musabaka Amman bamuga inda Annabi yayiba kuma bakuhanaba A Acikin Akidanka Abubuwa masu yawa basuda Asali A cikin Addini kuma kunayi muzamuyi maulidi kozakumutu
@suleimanyusuf38335 күн бұрын
Muna yi muku addu,a Allah ya sa ku gane gaskiya. Don a gaskiya kwatakwata ba ku ma gane menene bidi'a ba balle shirka manyanku da yaranku.Gubar zagin magabata ce ta ke dawainiya da ku,wallahi sai mai rabo ne a cikinku zai gane.Yanzu anya ba za ku gane ba ,alhali ga manyanku ma sun nuna za ,a samu lada in anyi mauludi.msl Ibn Taimiyya da marigayi Ahmad Banba.
@muzzammilAbubakar16 сағат бұрын
AI KA RIGA KA BATA,,,,ALLAH YA GANAR DA KAI..........BAKA FAHIMCI IBN TAIMIYA BA WLH
@AbdulrazakIbrahim-y5h5 күн бұрын
Malam menene matsayin musabaqa itama annabi yayi?
@nuraashhabu45295 күн бұрын
Makaruuhiy
@Abdulkadir-zp9vx3 күн бұрын
if we want to go against maulud lets go against ramadan tafsir, sunday halqa, taaleemat between magrib and isha and quran competition.
@muhammadsani3504 күн бұрын
Sheikh, ur arguement is only that the prophet pbuh didn't asked Muslims to celebrate his birthday and it long before the celebration started but u failed to say where he prohibited it ,
@ArmayauAdamu-fr3fy6 күн бұрын
Malan kenan Kai dai ka riqe fahimtar ka kabar kowa yayi abinda zai bashi mafita
@muhammadsani3504 күн бұрын
He the prophet pbuh said whatever I ask u to do, do it and whatever I prohibit u prohibit urself from it to the best of ur ability, where did He prohibit the celebration of His birthday? Saying that the prophet pbuh hasn't done something isn't an argument.
@muhammadsani3504 күн бұрын
There re many things that re done within Islam which u know very well but u don't say anything against it, the social media u re using, ve ever been used by our prophet pbuh. There re many other things to focus on like the Fulanis in ur country Nigeria that ve been converted to Christianity, what re u doing about it as an Islamic priest?