Gaskiya wannan abun kunyar da gwammanatin tarayya tabaiyana abun bantakaici ne sosai
@Chamaki-qb9eu12 күн бұрын
Ubangiji Allah ya tsinema majilistar dunkin duniya Amin summa Amin harmada kukanku
@AminuAbubakar-f7v14 күн бұрын
😂😂❤❤❤😂🎉😢
@muhammadsanimuhammadmuhamm133814 күн бұрын
Up up
@yahuzamuhammad35914 күн бұрын
Gaskiya gwamnati ta kasa.
@iliyasuusman835814 күн бұрын
Wannan shirin bana missing. Ina ganin ya kamata kuyi shiri akan matsin da daliban Nigeria ke fuskanta akashen waje sabida hwaduwa kudaden Nigeria. Me zai hana kudaden da ake kashewa dalibai asio kayan bincike, a inganta jami'o in mu. Wlh abin kunya ne idan ka shiga dakunan bincike jami'ar Nigeria. Shin ina anfanin fita waje amma muna kashe namu jami'oi
@faraatech648613 күн бұрын
Walahi kunjikunya
@assoumanadjaoiri840711 күн бұрын
Ala yawaduo wawaye
@DanMani-xq3on14 күн бұрын
Munagadi ikon Allah.
@MuhammadBello-cw3bx14 күн бұрын
Allah ya ya tsayamina
@mamansaadu547514 күн бұрын
Kuji tsoron Allah zaku mutu 😂😂😂😂😂😂😂😂
@SalissouIssa-pn9zi14 күн бұрын
Kudai akwai munafukai,
@mamansaadu547514 күн бұрын
Baba badai DEMOCARADIYA irin tana negeria 😂😂😂😂😂😂😂😂😂To To Allah yasa mudace amma anji kunya wlh
@idrisumar731414 күн бұрын
Umar faruk yakamata kuyi programme akan embassies na nigeria a kasashen waje wallahi wallahi embassies sunacikin kunci babu kudi yin komai balle biyan salaries yau wata 9 sunazaube basuda komai gwamnati nigeria yakamata suturawa embassies kudin biyansu salaries
@muhammadaliyu365514 күн бұрын
Allah dai ya kyauta Allah Ka bamu mafitan alkhairi
@nuramurtala775914 күн бұрын
Ameen Ya Hayyu Ya Qayyum da dukkan Musulmi @@muhammadaliyu3655