Subuhanallah Allah yatsine masa alkarka da shi da sauran irisu ameen ya rabb
@abdulhakimbashirsaid3546 Жыл бұрын
Allah Yasan Mai gaskiya Kuma Kuma la,anannun malaman Nigeria kunsan cewan gaskiya yafadi sedai kunsanya muna furci acikin Zuqatan ku amman zaku hadu da Allah sekuyi masa qarin bayani ,wajan Kare Darajan Wani Dan Giya Da Kuma Cin Mutumcin Manzon Allah
@ibrahimissoufou2077 Жыл бұрын
ALLAH ya sawaké duniya tazo karshé
@ILYASUALIMOHAMMED-cr6pg5 ай бұрын
Shi Wanda ya kuskurat da manzon Allah fa
@ahmadbinali46683 жыл бұрын
subhanallah, Allah ya kawu muna dauki, Nigeria akwai matsala.
@ahmadshafiu4737 Жыл бұрын
Ameen
@hafsatbabba97403 жыл бұрын
Allah Ya kara daga darajar Manzon Rahama,Ya kara kare mishi kima da darajar Sa
@ahlilkisaitv3 жыл бұрын
Wlh mutane kuji tsoran Allah wato kunyarda a Sayyadina Umar yasaba Umarnin Annabi (s.a.ww) kuce yayi daidai amma ataba janubin Umar shine lefi bataba janunin Annabi (s.a.ww) mutane kuji tsoran Allah wato sahabbai sunfi Annabi a idanunku
@rabiourabiou90023 жыл бұрын
tokai ka amince umar kafirine???
@husseinadam42183 жыл бұрын
Kayi ka amince umar ya yi abinda wanga jahilin malamin ya tuhume shi ?
@ibrahimamadou79893 жыл бұрын
Wa iyazu billahi
@young_hip_hop-hausa_227tv93 жыл бұрын
Nadaina ma bin Channel din dan makarya ciya kawai dan a sarariya jeka ta karyar kaida Allah
@abbakartambariabbakartamba11493 жыл бұрын
Allah kayimuna tsari ga irin wadannan miyagun mutane
@user-el2yd9od4n3 жыл бұрын
Allah ka kawo mana dauki akasarmu nigeria
@abdulmalikyacubazza61143 жыл бұрын
ina fatar zasuyi koyi da jahar Kano
@hermannmehebou56843 жыл бұрын
Allah ka shiryamu ameen🇨🇲
@abumohamed84683 жыл бұрын
Wanga yafi Abdul jabar Zama malamin gaské domin shi Yana ganewa
@danmameajamagana3 жыл бұрын
Allah yasaka da alkairi wannan shine dai dai annabi yafi kowa
@assawaba71563 жыл бұрын
Wannan malamin wawa ne
@abdulkarimlawal81503 жыл бұрын
Innalillahi wa Inna ilaihi raj'un ALLAH ka kawo mana karshen wannan bala'in Wai gwamnati Mai take jira da irin wa innan ne
@danalhadjitv5023 жыл бұрын
Subhalla Allah ya kara Chirya yamu
@yahayamahamansabiou24813 жыл бұрын
Allah ya tsare mana imanin mu
@saminuumarumar14793 жыл бұрын
Subhanallah Allah yakawomana saukin masifan nan
@aishaisahisah37923 жыл бұрын
Ya Allah kashiga lamarin nageria 😭
@ahmadshafiu4737 Жыл бұрын
Ameen
@jamiluadamumagaji73153 жыл бұрын
allah yataimaki sharif adam
@tahiremoussa77893 жыл бұрын
Aslm allah dai ya kauta
@abdousakourharouna31563 жыл бұрын
Douka eniska zasu kare zahilkinsu sudawo akan Alkur'ani maigirma
@عبدالقادرمحمد-س2ع3 жыл бұрын
حسبنا الله ونعم الوكيل
@musajafar99103 жыл бұрын
Wallahi zamu kashe shi inya sake zaici uwar shi
@tahirsuleiman73683 жыл бұрын
Wallhi malaman Nigeria akwai rudani a Lamarinsu....🤦 Wai bayin Allah Nan sun Riga sunyiwa addinin Nan abinda zasuyi na qoqrinsu sun tafi Amma kullun saikaji malaman Nigeria suna kwaqulo laifinsu dole Dole...wanan wane irin masifa ne
@usmanalhajithegreat87753 жыл бұрын
Innaa'lillahi wa'inna ilaihirraji'un Allah Ubangiji y kiyaye mu
@buhariabdullahi17603 жыл бұрын
Da za'a dinga kashesu da zasu rage, Amma ba'ayin komai
@rukayyamuhammad87073 жыл бұрын
Wlh hakane
@fatimaabdullahi47823 жыл бұрын
Innalillahi wa inna ilaihirraji un subahanalllah wa iyazubillah
@abdulmalikyacubazza61143 жыл бұрын
La hawla walakuwati nageria ace masiface Allah yajarabceku daita?
@MahamadouAbdoulaye-qt6xt Жыл бұрын
Ik
@jibrinkanta4723 жыл бұрын
سبحان الله
@mukhtarabdullahi42243 ай бұрын
Agaskiya wannan malami yayi kuskure sukuma iza halinsune haka irin wannan fadakarwa sunce inda sayyidina Umar yake shaidan Baya Zama wurin idan kuma annabine Yana wurin da sauransu
@lauwalikwasareaminu38323 жыл бұрын
Karyakakeyi
@soumananuohou4943 жыл бұрын
To ai Dan shi'a ne ma su zagin sahabai
@abubajarsuleman85113 жыл бұрын
Allah ya sauwake
@manirouidriss73263 жыл бұрын
Allah ya tsinemaka
@BilkisuNuhu-mq7xh4 ай бұрын
Wlh sayyidina Umar ba kafiri bane
@mammanharounaidrissabgdtv31293 жыл бұрын
Assalamu alaikum ya kai dan uwa yakamata taraka rubutu da kyau so sai nan niger kace ba neja ba
@kundinshahara59893 жыл бұрын
To mun gode sosai da wannan gyara.
@mammanharounaidrissabgdtv31293 жыл бұрын
@@kundinshahara5989 masha Allah kayi hakuri fa sabida kowa saiya karanta yake shiga kallon video?
@kundinshahara59893 жыл бұрын
@@mammanharounaidrissabgdtv3129 yanda aka rubuta 'kasar Niger da jihar Niger ta Nigeria duk iri 'daya ne. Ka bincika ka gani. Mun gode
@mammanharounaidrissabgdtv31293 жыл бұрын
@@kundinshahara5989 masha Allah agaskiya ni dafarko sai da gabana ya fadi duk takadamar da akeyi a Nigeria muna jin badadi musamman abin da ya shafi addini da kuma yashafi fatanci ga fiyayan halitta annabi saw ni wallahi wallahi wallahi bintaba raba daya buyuba niger da Nigeria duk daya na keganinsu
@kundinshahara59893 жыл бұрын
@@mammanharounaidrissabgdtv3129 Wallahi kam
@عبدالقادرمحمد-س2ع3 жыл бұрын
اللهم صلى وسلم وبارك على سيدنا محمد وعلى آله وصحبه
@bigboyyouyou28253 жыл бұрын
Astag farou allah
@rabiulecturer40513 жыл бұрын
Aikinsu kenan aikin jahilci, kuma basasan gaskiya, malamansu sunyi rubutu kan annabi nabanxa na wofi
@bashirabdulhadisani6036 Жыл бұрын
Dan Baki bakada kirki
@ummadam63323 жыл бұрын
حسبي الله ونعم الوكيل فيهم
@lauwalikwasareaminu38323 жыл бұрын
Wannan inaganin ba musulmi bane waurace kawai
@balarabaabab88543 жыл бұрын
🤦♀️🤦♀️🤦♀️🤦♀️🤦♀️
@nadjibjamila24903 жыл бұрын
Anya wannan ba kabila baneba a bincikeshi a gani cristane da rigar muslimai!
@salisualfa44683 жыл бұрын
Ku a dakikantakarku shine duk wanda ba bahaushe ba musulmi bane ko? Haba ya kamata mu ringa wayewa
@younoussasouley50733 жыл бұрын
@@salisualfa4468 nagodé
@nadjibjamila24903 жыл бұрын
@@salisualfa4468 ka nunan kai dan shia!
@maimunanuhu49403 жыл бұрын
Allah kashiryardamu Allah yataremana imanimu
@lauwalikwasareaminu38323 жыл бұрын
Wannan gaskiyane
@aburufaida42023 жыл бұрын
Allah yala'ance ka matsiyaci
@blackballball1683 жыл бұрын
اتوني بكتاب اكتب لكم كتاب لن تضلوا بعدي ابد فقال عمر ان الرجل ليهجر وما كان لمومن ولا مومنة اذا قضى الله ورسوله امر ان يكون له الخيره من امره ومن يعصي الله ورسوله فقد ضل ضلال مبين عمر ضال على حكم القران ام على حكم اهل السنه الذين يعبدون البشر ليس بضال
@nadjibjamila24903 жыл бұрын
Cristane da rigan muslimai yasin
@salisualfa44683 жыл бұрын
Menene hujjarka?
@tankomjibrin2953 жыл бұрын
Meye tabbacin hadisin , da ingancin ta.
@hussainiyusuf80913 жыл бұрын
Ingattaccen hadisine tun muna yara ake karanta manashi. Allah ya shiryemu.
@IsshakAbdulRazak6 ай бұрын
P😊Pp
@khadijasanibabbanyaro49963 жыл бұрын
🙆🙆🙆🙆😭😭🤲🤲🕋👈
@abbakartambariabbakartamba11493 жыл бұрын
Allah kayimuna tsari ga irin wadannan miyagun mutane