#kano #labarina #sanda #fatake #nigeria #aduniya #arewa #breakingnews #breakingnews #manyanmata Kalli Yadda Wannan Bafulatanin Mai Kiwo Ya Fafata Da Yan Boko Haram A Dajin Sambisa
Пікірлер: 41
@mammangarka3010Ай бұрын
MashaAllahu... Kai Dan Sarautar Hamma'ali ne (Uban Doma) Zuriar Mujaddadi DanFidio kenan.
@sadiqmujitaba12775 күн бұрын
Sannu da kokari baba Masha Allah ubangiji Allah yakara lafiya da nisan kwana bija i rasulillah s a w ☝️🤲🤲
@zulaihatallahyamatarahmaib204911 күн бұрын
Allah yakara tsarewa da arziki gaskiya akwai Sha awa Allah Muma yawadatamu da zuriarmu
@lesser-ramp0224Ай бұрын
❤😊kaji fulanin asali masu fulata,Allah ya kara muku daraja da daukaka,ya karemu baki daya daga sharrin masu sharri,mun gode Allah ina alfahari da asalina na bafulatana 🎉🎉🎉❤❤❤watching this video from Türkiye 🇹🇷
@arewapeoplestvАй бұрын
Maa shaa Allah mun gode ka cigaba da bibiyar wannan Tasha ta mu a kuma turawa sauran yan uwa fulani
@lesser-ramp022416 күн бұрын
@@arewapeoplestv Insha I will do so 🙏
@lesser-ramp022416 күн бұрын
@@arewapeoplestv Insha I will do so 🙏
@zulaihatallahyamatarahmaib204911 күн бұрын
Masha Allah
@salifsalif666022 күн бұрын
Gaskiyané ❤❤
@abdullahiumardikko7932Ай бұрын
So excited, if I can get his contract or address dana kai masa ziyara kuma in samu shawarwari
@LimanBello-iv1jnАй бұрын
Masha Allah Allah renuma
@user-cp2cl1ww2dАй бұрын
Mash Allah tabarakallah ☪️☪️🫡🫡🫡👌🤲🤲🤲🤲
@Basyirjaja6 күн бұрын
اللهم اهدنا واهد ولاة أمورنا وهيئ لنا من أمرنا رشدا. Tabbas idan ɗan Nigeria Ya zauna wasu ƙasashe zai san Allah Ya yima Nigeria albarka; sai ɗai kawai..........
@Abdoulkadermiche-ey2rm12 күн бұрын
❤❤❤❤❤❤
@AbdoulrachidSalouhou-gd5gy24 күн бұрын
Gaskiya Alhamdullahi
@usmanhaladu966929 күн бұрын
Ma sha Allah
@sagirsaminu256123 күн бұрын
Masha Allah😊
@fatimahalliru353029 күн бұрын
Masha allah
@MasudMuhd-ot1yhАй бұрын
Mashaallah alhaji
@ZainabdahiruZainab14 күн бұрын
Don Allah ahadani da wanan mutumin Canada anfani
@arewapeoplestv14 күн бұрын
08036227056
@BadamasiAbdulkarimАй бұрын
Masha allah Allah yakara nisan kwana
@user-vv6ph9zv2mАй бұрын
Allah ya qara kairwa
@CreativeOthmanVlogs-js3nwАй бұрын
Gwarko Gaynako, Allah ya dafa. Nigeria yen adawa sunyi yewa. Idan zaadena hasada ataimaki Makiyaya da dajin kiyo,noman harawa, Guarding Makiyaya da masuyimusu sata da sunan tsaron kasa. Lalle zaasamu Alheri
@user-yk2mc6hx3jАй бұрын
🎉🎉🎉❤❤❤❤❤❤❤
@MahautaInvestmentnigltd25 күн бұрын
Gaskia Kai alhaji abokin harkane innama ace zansamu number naka
@arewapeoplestv25 күн бұрын
Ai Sai a baka
@ahalihausatv4881Ай бұрын
Slm sunanah Sadiq ahali dg Italy ina bukatar number waya don yin kasuwanci da shi idan ya amunche
@arewapeoplestvАй бұрын
Bamu number ka mu bashi
@ahalihausatv4881Ай бұрын
@@arewapeoplestv intranational call ne Idan na bada tawa zai wahala ya kirani amma ka banu taka sai na kiraka ko muyi mgn ta WhatsApp na gode sosai
@arewaview226724 күн бұрын
Inason na hadu da wannan mutumin
@abdullKalifaDawАй бұрын
😂🎉❤❤❤❤❤❤❤❤
@gaskiyadacigareta876729 күн бұрын
Maganarshi gaskiyane duk tsadar rayuwar Nigeria baikai nasauran qasashen Afrika ba. Ai a Nigeria babu tsadar rayuwa as compared to other countries
@abdullahihamza116325 күн бұрын
To ka gayawa mana duk Africa ina yakai Nigeria arziki, amma wasu tsirarun mutane sun sace, suna yaudarar mutane da cewa duk Africa ba inda yakai Nigeria sauƙin rayuwa, amma kuma duk Africa ba inda yakai Nigeria talauci yanzu, tsadar rayuwa ai ba shine illa ba, illar itace rashin abin siye shine illa.
@musakiriga17 күн бұрын
Kai da Allahka rufawa mutane baki da wan an shashancin naka...duk sauran sunada arzikin Nigeria ne. Kazo kana kare azzalimai bayan acikin yan uwanka akwai amsu shan azaba.
@gaskiyadacigareta876717 күн бұрын
@@musakiriga bawan Allah aibada jahilci nai maganaba I know what am saying. Aikowace aluma Allah Yana wadatasune kwatankwacin yawansu. Kamar yanda kace duk Africa babu qasa mai arziqin Nigeria to kuma saikaduba kaga cewa duk Afrika babu qasa mai yawan alummar Nigeria. Kamar wannan qasar danake gaba daya alummar su basuwuce 40 millions ba kaga Nigeria talinkasu sauwajen bakwai ko takwas ayawa. Kuma dalilina nafadin Nigeria tafi sauran qasashe sauqin rayuwa shine asanda nazo qasar danake yanzu komai narayuwa awadace yake kafin zuwan COVID tunbayan zuwan COVID comai yaita hauhawa harzuwa yanzu domin a shekaru uku baya idan aka turamaka 20k Naira from Nigeria zakaiya cin abinci dashi kaikadai har natsawon wata guda to amma ahalin da akeciki yanzu 20k Naira abuncin kwana uku kawai zakaci dashi saboda tashin dollar yai affecting duk wani sector naqasar duk wani abu na kayan abinci farashinsa yakoma kusan times 10 as compare to before tayanda wasu lokutan cin abinci saudayama arana wahala yakema mutane kamar dai Nigeria din kuma nan munatare damutanen kusan kowace qasashen Afrika suna bamu labarin halin matsin da akeciki anasu qasashen wanda idan kaji to kai dakake Nigeria wallahi ko kaffara bazanba saika godema Allah. Babbar matsalar Nigeria shine rashin tsaro. Sannan irin shuwagabanninmu irin talakawanmu duk halin damukeciki mudakanmu muka jefa kanmu domin ayau babu kalar shirka dazunubin da talakawa basa aikatawa tundaga kan zina sata cin riba qarya annamimanci zagin malamai kisan kai sharri cin amana luwadi madigo da dai sauransu kafadamin wanda ba'a aikatawa? Baduka akazama dayaba amma laifin wani keshafan wasu sannan kowajen zabe majority badon Allah dakuma cancanta akeyiba saidon son rai dakuma abubuwan dawasu iyan siyasan kerabawa qalilanne keyin zabe don Allah sukuma roqi Allah zabin nagari. Sannan bamuda aiki kullum sai zagi da tsinewa shiwagabanni amadadin addu'a kuma idan suka lalace saboda munanan addu'ar mu garesu wahalan kanmu take dawowa. Munqi mukoma ga Allah mukuma tashi tsaye wajen addu'a daneman nakanmu kullum sai zagin shuwagabanni dakuma zaman jiran wani yabamu sannan wasu abubuwan dayawa na zalunci danakeyi dawasu talakawan ake amfani wajen aikatasu. Taya ya kake zaton Allah zaibarmu muji dadin bayan mafi yawanmu munbar Allah kuma munqi komawa gare shi? . Kowace qasa danata matsalar amma wallahi ayau irin shirka da zunuban daakeyi a Nigeria wallahi ba ayinta a mafiyawan qasashen duniya domin yau a Nigeria ne ake samun wasu masu kirankansu musulmai amma suke kiran cewa komai Allah ne har waqa akema wasu shehinnai anakiransu Allah amma babu wani wanda yahukuntasu ahaka kuma mukeso Allah ya tausaya mana? Mujitsoron Allah kuma murinqa adalci akalamanmu. Abibda nafada tabbas hakane kanaiya bincike awayanka natabbata smart phone ne ahannunka
@gaskiyadacigareta876717 күн бұрын
@@abdullahihamza1163 @musakiriga bawan Allah aibada jahilci nai maganaba I know what am saying. Aikowace aluma Allah Yana wadatasune kwatankwacin yawansu. Kamar yanda kace duk Africa babu qasa mai arziqin Nigeria to kuma saikaduba kaga cewa duk Afrika babu qasa mai yawan alummar Nigeria. Kamar wannan qasar danake gaba daya alummar su basuwuce 40 millions ba kaga Nigeria talinkasu sauwajen bakwai ko takwas ayawa. Kuma dalilina nafadin Nigeria tafi sauran qasashe sauqin rayuwa shine asanda nazo qasar danake yanzu komai narayuwa awadace yake kafin zuwan COVID tunbayan zuwan COVID comai yaita hauhawa harzuwa yanzu domin a shekaru uku baya idan aka turamaka 20k Naira from Nigeria zakaiya cin abinci dashi kaikadai har natsawon wata guda to amma ahalin da akeciki yanzu 20k Naira abuncin kwana uku kawai zakaci dashi saboda tashin dollar yai affecting duk wani sector naqasar duk wani abu na kayan abinci farashinsa yakoma kusan times 10 as compare to before tayanda wasu lokutan cin abinci saudayama arana wahala yakema mutane kamar dai Nigeria din kuma nan munatare damutanen kusan kowace qasashen Afrika suna bamu labarin halin matsin da akeciki anasu qasashen wanda idan kaji to kai dakake Nigeria wallahi ko kaffara bazanba saika godema Allah. Babbar matsalar Nigeria shine rashin tsaro. Sannan irin shuwagabanninmu irin talakawanmu duk halin damukeciki mudakanmu muka jefa kanmu domin ayau babu kalar shirka dazunubin da talakawa basa aikatawa tundaga kan zina sata cin riba qarya annamimanci zagin malamai kisan kai sharri cin amana luwadi madigo da dai sauransu kafadamin wanda ba'a aikatawa? Baduka akazama dayaba amma laifin wani keshafan wasu sannan kowajen zabe majority badon Allah dakuma cancanta akeyiba saidon son rai dakuma abubuwan dawasu iyan siyasan kerabawa qalilanne keyin zabe don Allah sukuma roqi Allah zabin nagari. Sannan bamuda aiki kullum sai zagi da tsinewa shiwagabanni amadadin addu'a kuma idan suka lalace saboda munanan addu'ar mu garesu wahalan kanmu take dawowa. Munqi mukoma ga Allah mukuma tashi tsaye wajen addu'a daneman nakanmu kullum sai zagin shuwagabanni dakuma zaman jiran wani yabamu sannan wasu abubuwan dayawa na zalunci danakeyi dawasu talakawan ake amfani wajen aikatasu. Taya ya kake zaton Allah zaibarmu muji dadin bayan mafi yawanmu munbar Allah kuma munqi komawa gare shi? . Kowace qasa danata matsalar amma wallahi ayau irin shirka da zunuban daakeyi a Nigeria wallahi ba ayinta a mafiyawan qasashen duniya domin yau a Nigeria ne ake samun wasu masu kirankansu musulmai amma suke kiran cewa komai Allah ne har waqa akema wasu shehinnai anakiransu Allah amma babu wani wanda yahukuntasu ahaka kuma mukeso Allah ya tausaya mana? Mujitsoron Allah kuma murinqa adalci akalamanmu. Abibda nafada tabbas hakane kanaiya bincike awayanka natabbata smart phone ne ahannunka
@abdurrahmanyammama340729 күн бұрын
Maasha Allah. Allah ya sa alhairi aamin.
@AichatouGambo-dn3eg27 күн бұрын
Jama'a nima ina bukatar numéro chi.inason iri raguna