Shaykh Bin Usman, Allaah ya kara Taqwa da Ikhlasi. A'ameen!
@slimkid02259 күн бұрын
Sharrin 'yan siyasa kenan...malam Allah ya yaye mana matsalolin mu.😢
@SHEIKH10010 күн бұрын
Allah ya kara wa malam lafiya da nisan kwana,ya tsare shi daga sharri.
@MuhammadSani-q2y10 күн бұрын
Allah yana tare da kai mlm kafi kar fin su in sha allah
@LawaliTOROGao-sq2tz10 күн бұрын
Subhanalah Allah ya taimaki malan.bantabajin Malan ya dawzafi irin yawba
@abdulhaqabubakar720610 күн бұрын
Allah ya tsare mana shaikh
@arufai9 күн бұрын
Jazakallah khair yah sheikh
@isahabdulkareem94959 күн бұрын
Ubangiji Allah ya karawa mallam lfy da tsawon kwana❤
@AlhassanYusuf-e4e10 күн бұрын
Allah ya tsaremana malam
@IbrahimAliyu-h4n9 күн бұрын
Allah yakara mana riko da sunnah allah ya tsaremana mln
@muhammadauwalilyas84229 күн бұрын
Allah ya kare Malam ya qara masa tsawon kwana Yaa Hayyu Yaa Hayyu.
@ishaqharoon38069 күн бұрын
Allah (SWT) ya kame hannun Azzalumai Amiin.
@MuhammadDambatta-l3i4 күн бұрын
Gaskiya duk wanda ya aibanta malam akwai san rai a zucyarsu, kamata yayi duk abinda ake shiryawa ya zamanto ana saka shi aciki, domin duk wanda yasan masallacin nan an san cewa shekh Bin uthman ne jagora dan haka dole ya zamanto yana da masaniya a dukkan abinda ake shiryawa. Allah yasa an fahimce ni amin
@CisséModibo-o8b10 күн бұрын
Allah ya kare muna malam
@Abun_Zabi9 күн бұрын
Hasbunallahu Wa Niimal Lakil Duk Yanda Bawan Allah Nan Yakaida Kamewa Da Karanchin Shiga Shirbichin Mutane Amma Saida Aka Sikeshi Malam Allah Yayi Riko Da Hannunka Ba Abinda Muka Sani Dakai Sai Alheri
@shafiusuleiman-l8h9 күн бұрын
Gaskiya ba a kyautawa ibn usman ba
@naziruiliyasusalihu9 күн бұрын
Allah yana ganinsu kuma sujira sakamako
@IbrahimYusuf-rh6bc9 күн бұрын
Masha Allah ❤❤❤
@OusmanCeesay-hp9on9 күн бұрын
Allah ya Qara lafiya danisan kwana mlm Allah ya Qara sheikh Mohammed bin Usman ❤❤❤
@bn_isahtv8 күн бұрын
Duk masu nufin Sheikh da Sherri Allah ya mayar musu kansu.
@ZainabIsahHaruna9 күн бұрын
Aameen ya Allah
@hashimusani37559 күн бұрын
Allah ya tsareka daga sharrin masu sharri.
@sulaimanadamu510610 күн бұрын
Allah ubangiji yakaremana malam
@AishaMuhammad-b9y9 күн бұрын
Allah yakawo Mafita ta alkhairi
@hassanasadiq75139 күн бұрын
Allahu Akbar Lailahaillahu.
@sadiqusani35278 күн бұрын
Allah qara IKHLASI ya sheikhus sunnah
@AlabasAlabas-i5k7 күн бұрын
jazakallahu Khair ya sheiknah Allah karawa rayuwa albarka 🙏🙏🙏
@HamisLarry9 күн бұрын
Jazakallah Khaira ❤
@Al_ameenmuhd9 күн бұрын
Ma sha allah
@MuhammadLauwalUsman9 күн бұрын
Amin ya rabbi
@mustaphaabdullahi60376 күн бұрын
Wallahi duk wanda yakeda baki bazai Ji dadiba, Allah kashiryemu
@abbasaliyu37138 күн бұрын
Ameen ya Rabb
@bellotukurbalarabe94083 күн бұрын
Allah ka shiryi munafukan malamai
@yusufnurudeen55309 күн бұрын
Inshallahu munafukai sai sun kunyata,Allah ya Kara daukaka Shaikh ya Kara Nisan kwana
Malam Allah taimakeka yanuna gaskiya da ikon binta ammafa malam abaya anzalumchi wani malami akasarnan bumuji kunyimaganaka zalunchin komeyasa kukai shiru alhali shirurardane Allah yashiruardamu
@ZainabIsahHaruna9 күн бұрын
Aameen ya hayyu ya qayyum
@AuwalSani-vr4fo8 күн бұрын
😭😭😭Abun de baiyi dede ba har da doke doke ran jumaa a masallaci 😭😭😭😭😭😭😭😭😭
@YahayaLawalUlamau-f3w2 күн бұрын
Malam Allah zai saka maka. Har yanzu fushinsu akan maganarka akan shari'a musulumci da jajircewar akan tabbatuwar sharia, a kano da ta hana tazarcen Rabiu Kwankwaso shine damfare a zukatansu. Kuma munafuncinsu ya fito fili. Ina aka taba sa malamai uku babu jagora . Ai shedan shine zai zama jagora. Kuma meeting din da Isawa yace an kira duka Malamai, ai yan Kwankwasiyyane . Idan suka bari ka janye daga nan to masallacin zai zama kango. Ina tausayin Wanda ke fifita wani ko siyasarsa da haduwarsa da Allah gobe. Allah yana bayan gaskiya. Allah baya taimakon mutane azzalumai da zaluncinsu.
@BuhariZubairu-zp6sd8 күн бұрын
Wanna gaskiyane Allah ya sakawa Malam zalinci ne wlh
@umaraliyuibrahim96457 күн бұрын
Allah ya taimakeka Malam.
@AIA-MAI-YADI6 күн бұрын
AMEEN
@mustaphashehu16939 күн бұрын
Allah ya amsa addu,ar malam
@abuminnatur-rahman41989 күн бұрын
Aikin Kwankwaso kenan , Allah yamana maganinsa.
@Habibumusa-j3n9 күн бұрын
Kaje KA binciki Abinda yafaru,meyashafi kwankwaso cikin Wannan ,Don Kana kin mutum baikamata kayi Wannan furucin ba batare da Kasan abunba
@d.bcooper22719 күн бұрын
😂😂😂@@Habibumusa-j3n
@d.bcooper22719 күн бұрын
😂😂😂@@Habibumusa-j3n
@bbmubarakmubarak78999 күн бұрын
Tabba tinda me gidan mekifi ne@@Habibumusa-j3n
@UsmanAliyu-o6v9 күн бұрын
Allah yaqama imani
@MusbahuMasud-y2u9 күн бұрын
Allah.yagara.lafiya.malan
@anasyau8297 күн бұрын
Allah yakara temako
@sheikhsaliso27859 күн бұрын
Allah ya tsarima muna qaban ka da baya malam
@bashirabdulkadiralhassan97318 күн бұрын
Allah ya na tare da Kai malam
@harunaUkerder10 күн бұрын
Amen ya hayyu ya ƙayum
@khalidabdullahi-s1v4 күн бұрын
Amma ni wallahi bangane me aka yiwa malam exactly ba domin na surari jawabin secretary masallacin, too Allah ya kawo mafita da sulhu
@rabiuusmantafida78079 күн бұрын
Hasbunallahu wani'imal wakeel
@ShamsuddeenMuhammad-v5f7 күн бұрын
Duk Wanda yake da hannu a lamarin nan Allah ya tsine masa albarka
@SalisuHamisu-w3q9 күн бұрын
Ameen
@IssaCice-v9r10 күн бұрын
❤❤
@mustaphashehu16939 күн бұрын
Allah ya taimaki malam
@naziruiliyasusalihu9 күн бұрын
Allah yadaka mana
@shuaibuisamuhammad8679 күн бұрын
😭😭😭😭😭😭😭😭😭ya Allah
@bbmubarakmubarak78999 күн бұрын
ALLAH ka ruguza munafukan malam
@ALIABDULLAHI-uk9tm9 күн бұрын
Assalamualaikum malam shawarma malam shi yasa wasu malamai nasunna suna cewa kugina karatunku da abin hannunku ba taimakon Wanda baya cikinku ko masu kudi ko hukuma gudun dawannan aja akalanku yadda akeso.saurari shawarwarin Albany Zaria game da wannan
@AmrrrAaas7 күн бұрын
Haka Karuntun yake 💯! Malamman Mu dole su yi koyi da rayuwar magabatan baya, su kuma riki su koyar da hanyar salafanci. That’s the way to self sufficiency and dignity
@VithinhaAdam9 күн бұрын
Babu wata kasa a duniya a yanzu da musilman kasar sukafi kafiran kasar yawa Kuma kafiran keda abin cewa akan komai sai Nigeria allah ka iya mana da iyawarka ba dan halin mu ba sheik Uthman allah ya Kara tsawon kwana masu albarka yakareka
@aliyuadam98499 күн бұрын
Allah yatsinewa munafukai
@jamilugamboyahuza59437 күн бұрын
Hassada ce kawai suke maka Malam
@AbdullahiishaqKwankiyal-m1u9 күн бұрын
Wai wace irin Al, ummah ne mu Kam , ba malamai ba ba Sarakunaba ba masu mulkiba ba Talakawa ba , duk Hassada da son zuciya ya dabebayemu son zuciya Allah ya kiyaye ka Malam
@yusufyaks12339 күн бұрын
Allah ka gyara mana zuciyanmu
@Albani-u4h10 күн бұрын
Me faruwa ne da Mallam? Domin ban taba ganin fushin sa ba irin na yau ba
@Brother.Rachid8 күн бұрын
🤣🤣🤣😜😜kanku akeji
@bellotukurbalarabe94083 күн бұрын
Hassada ga mai rabo Taki
@abdoulraoufalforma38918 күн бұрын
In ka bincika baka rasa da haɗin bakin kungiyar izala
@d.bcooper22719 күн бұрын
'yen Izala ne ko?
@aliyumuhammad470810 күн бұрын
Ni abunda ban gane ba shine wai Arna ne sukeso su kwace massallacin malam?? Kuma a garin musulunci irin kano. Hasbunallahu wani'imal wakeel
@Speedyvampir210 күн бұрын
Ni ma dai abin ban gane ba.
@shafiusuleiman-l8h9 күн бұрын
Wannan tsohuwar magana ce da arna aka bawa filin shine aka kwace magana ce ta shekaru 50
@NURAADAMU-w9b5 күн бұрын
Ko wane dodo kansa yakewa tsafi
@aliyuabdullahitoranke799410 күн бұрын
Malam ko kadan yau abinda kayi a huduba Bai dace da mutum Mai dattako da ilmi irin naka ba.
@Speedyvampir210 күн бұрын
Yanzu da bai fada ba ina za ka sani ina musulmai za su ji? Ku rika magana kuna tunani.
@ishaqibrahimyerima35919 күн бұрын
Anya kana da kwakwalwar fahimta kuwa? Idan har kana da kwakwalwar fahimta baza kayi wannan maganan ba. Malam yana magana ne, saboda kare addini kuma baya ga kare addini, shi malami ba mutun bane kenan, saboda haka idan an shiga hakkin shi kada yayi magana. Irin ku kuna yin comment ne kawai saboda anga comment dinku, dadi comment.
@AbuAbdillahQuillpen9 күн бұрын
Are you a fool?
@IssiakouAhmadou9 күн бұрын
Ina da ka yi chiru. Ko day Maganan malam ya taba ka ne
@fodioyahaya75069 күн бұрын
Mtswww
@fatimamukhtar29479 күн бұрын
What happened please? Allah ya kare musulunci.
@alibaffa371510 күн бұрын
Babba matsalan mu malamanmune. Su kawai a bi ra ayinsu. Ba lalle dole kana da gaskiya ba. Matsalan masallachinku ku sasanta kanku kawai. Bai shafi munbari bah bai shafi huduba bah.. ka daina kwace kwace kawai ka fadi maganan ka direct ka fada mana.
@IssiakouAhmadou9 күн бұрын
Me a ka fadi a mimbari kuma me ba a fadi a mimbari bisa hujja na Quran da hadith
@fodioyahaya75069 күн бұрын
To kai wa ya turoka,
@fodioyahaya75069 күн бұрын
Malan ya musuluntar da samada postor 90 yanzu bai kamata muyi mashi Uzuri ba.
@sulaimansaniusman5289 күн бұрын
Je ka kwanta Malam . Bama bukatar ka anan
@alibaffa37159 күн бұрын
@@fodioyahaya7506 wadda ya turoka shi ya turoni. An hana malam karban kudin masallachi yana ta babatu. Ya fadi gaskiyan abunda yake faruwa mana
@ZainabIsahHaruna9 күн бұрын
Aameen ya hayyu ya qayyum
@abdoulraoufalforma38918 күн бұрын
In ka bincika baka rasa da haɗin bakin kungiyar izala