Dan Allah in tambaye ku; - Muslim Muslim ticket, masallatai nawa suka gina a Nigeria. - Mahaddata nawa suka yaye. - Maguzawa ko ba ra sa Addini ko Krista nawa suka musulumtar????
@ibsnomaa18 күн бұрын
Adalcin Allah ne sakayya ga wanda yayi aiki mai kyau koda ba musulmi bane. Dan haka Allah ya sakama Jonathan da alkhairi shi duk wayanda suke yaki da wannan. Anci amanar mu kawai
@ismailibrahim402218 күн бұрын
Allah ya kyauta. Amma ai dama kowa ya sayi rariya yasan zata zubda ruwa
@nashbash557317 күн бұрын
Allah yasaka da alheri sheik lawan Abubakar.Allah yabia.
@ishaqkhalid681618 күн бұрын
Allah yayi mana maganinsu
@ibrahimmuhammad230717 күн бұрын
Allah kakarfafi musulunchi a Nigeria daduniya bakidaya
@ibrahimabubakar841517 күн бұрын
Allah ya Isa tinibu
@zakariyyamustapha755318 күн бұрын
Hmmmm Allah ya kyautata inkaki fadin gaskiya a duniya a lahira zakuyi bayani Allah shiyasan gaskiyarku daku dasu
@abdurrahmanlawal979817 күн бұрын
Me kake nufi kana goyon bayan Gwamnati ne ? Ko menene?
@MustaphaIsa-fm4rg18 күн бұрын
Wai wa yace muku wannan Muslimi ne shi
@user-cr4rk3cy5q17 күн бұрын
Jazakallahu khairan
@AbbaUmar-ib8hg17 күн бұрын
Aslm mashallah
@tukurhassan-wu1rc13 күн бұрын
Allah ka iyamana da iyawarka
@aliyuusman345518 күн бұрын
bada ladahh
@aishatuyabubakar241616 күн бұрын
Ya Allah ka yi mana maganin su.
@ibrahimmuhammad230717 күн бұрын
Innalillahi wa'inna
@ibrahimmuhammad230717 күн бұрын
Allah kakunyata makiya musulunchi
@ibrahimmuhammad230717 күн бұрын
Nasan gwwmnan kano bazaiyi shiruba
@MustaphaIsa-fm4rg18 күн бұрын
Malamai basu zabe shi dan ya kawo luwadi ba amma sun zabe shi saboda kudi. Wasu daga cikin malamai
@muhammadabdulwahhab856618 күн бұрын
Kudin ne wan nan gomnatin ke so kawai. Saboda idan a ka ba su , sai su sace. Bayan ga tunbim bashi a kan Yan Nigeria.