ماشاء لله تبارك الرحمن شكرا جزاك لله خير يا لله بنعمتك الاسلام 😢
@JdjdHs-kn3re25 күн бұрын
INA fara DA sunan Allah
@FatimaAli-j8z24 күн бұрын
Ya Allah ya Allah kafimuson tunubbu ya Allah kakawomana karshensa amin
@user-df2px7qd6h25 күн бұрын
Bamu yarda da samoa ba Allah kafi shugaban kasarmu yakara jefamu cikin wata musifar Allah don darajar Annabi muhammad sallallahu alaihi wa sallam 🤲🤲🤲 kakawarmanadashi
@AbakarHasan-od3jb25 күн бұрын
سبحان الله hasbullahi wani mal wakimu
@saiduYUSUF-en2en25 күн бұрын
Allah Yasa Bahakabane
@abdulazizalhassan172525 күн бұрын
Subhanallah Ga dukkanin mae ilimi da tunane da hangen nesa yakamata yagane cewa akwai makirci karara dangane da wan nan yarjejeniyar kuma gwamnatin tarayya xata'iya yin komae don wautarda hankalin mutane domin cikar burukansu
Daily Trust ta fahimci an lillibe abin ne sai tafiya tai tafiya saisu bude.
@zakiyajmuhammadzakiyajmuha344425 күн бұрын
😢 wlh da za ayi ma wannan shegiyar gwamnatin juyin mulki da sai nafi kowa jin dadi allah ya tabbatar da hakan
@gamboharou940025 күн бұрын
Sallallahu alaihi wasallama
@SAaduAliyu-zg7mh25 күн бұрын
Ubagiji ya rabbi alfamar mazon allah sallahu alehi wassalam Allah ya tsinewa gwmmantin tininbu albarka Da magoya bayansu ya rabbi alfamar mazon 😭😭😭
@gamboharou940025 күн бұрын
Subahanahu wa ta'ala
@gamboharou940025 күн бұрын
Wa'alaikum salam
@abdullahimohammad951325 күн бұрын
Jazaka-Allah khairan sheikh Abu-Aisha. Ai gwamnatin Tinubu karya take wallahi. Ai duk maijin turanci sosai idan ya karanta wannan bayani na SAMOA, wallahi akwai auren insi a ciki. Wato sun ribaci cewa da yawa y'an Nigeria musanman y'an arewa basu jin turanci. Amman tantagaryen yaudara ce da raina hankalin mutane. Wannan gwamnati ta APC ta y'anjari hujja babu komai a cikin ta sai zalunchi, rashin imani da rashin sanin makaman aiki. Insha-Allah sai mu kifar da wannan gwamnatin 2027. Allah Ya kawo muna mafita.
@al-furqanwalhudatv25 күн бұрын
sosai kuwa, Allah ya karemu daga sharrinsu.
@abdullahimohammad951325 күн бұрын
Amin ya Hayyu ya Qayyumu.
@salihuadamu-xg5ji25 күн бұрын
Ya Allah ka isarmana da isarka akan maqiya addini
@SAaduAliyu-zg7mh25 күн бұрын
Wlhi ashirye muke muyi zaga zaga ashirye muke muyi wa gwmmantin tininbu tawaye wlhi ba Ni kadai bah akwai ire irena Da yawan gsky wlhi
@hamisutukur443025 күн бұрын
Lailai mlm maganarka haka take munana agefe wadanda ke iya bayarda rayuwarsu akan a dini
@usmanAuta-zv6gd25 күн бұрын
Mufa Bama Goyan Bayan Ko Wace Yarjejeniya Da Turawan Yamma Kufito Ku Gayawa Mutanen Ku Gaskiya Turawan Yamma Ba Abun Yarda Bane Amini Wata Mafuta
@abakardj469724 күн бұрын
Bamaganar samuoa tsadar ryw dai
@mouktarabdal840324 күн бұрын
Ina sonjin mastayarka malm wonnan fa gasky suka fada Wallh rainamana hankali akeyi wlh zaka ga Abinda zai faru daga baya