Masu shirin fita Zanga-Zanga ku saurari wannan Malamin daga Ƙasar Sudan

  Рет қаралды 16,662

Karatuttukan Malaman Musulunci

Karatuttukan Malaman Musulunci

Күн бұрын

#karatuttukanmalamanmusulunci

Пікірлер: 49
@saiduishaqabbagana6997
@saiduishaqabbagana6997 2 ай бұрын
Haqika bana tareda masu tunanin zanga zanga kokusa. Allah ka kawo mana mafita amen.
@AlhajiAbdulhamidAbdullahi
@AlhajiAbdulhamidAbdullahi 2 ай бұрын
Mashaallah malam wan gaskiya ne
@hassanattahiru1267
@hassanattahiru1267 2 ай бұрын
Allah ubangiji ya kawo mana mafita akan wannan jarrabawar
@anasyushau4848
@anasyushau4848 2 ай бұрын
Allah ya kiyaye faruwar hakan da Nigeria
@astaaliyu1278
@astaaliyu1278 2 ай бұрын
Allahu ya sa ka da alheri.
@MusaMuhammadmusa-ik1ev
@MusaMuhammadmusa-ik1ev 2 ай бұрын
Allah ya tsaremu ya karemu dagamakirchin yahudawa mungode malam
@astaaliyu1278
@astaaliyu1278 2 ай бұрын
Zanga zanga ita ce Asalin fitina a Musulin don ita ce ta yi sanadiyar kashe sayyidina Usman bin Affan, daga Musulmai su ka rabu har zuwa Rana mai kama ta yau.
@nasiruabdulrasheed39
@nasiruabdulrasheed39 2 ай бұрын
Jazakallahu bil khair, Allah ya Yi mana mafita
@wasilawasila1773
@wasilawasila1773 2 ай бұрын
Allah yayimana zabi mafi alkhairi kukuma ya kawo muku mafita
@HamisuhamisuUmar
@HamisuhamisuUmar 2 ай бұрын
Toh al umar 🇳🇬Nigeria kukan kur ciya jawani ne. Kundai ji gaskiar magan. Allah ka kawowa kasar mafita
@IbrahimMaitakobi
@IbrahimMaitakobi 2 ай бұрын
Allah Ya saka da alkhairi
@aliyualhazzai4036
@aliyualhazzai4036 2 ай бұрын
Mun gamsu da wannan zanga zanga bazata kawoma Nigeria alheriba amma Addu'a itace mafita
@AdaAdam-ho5gr
@AdaAdam-ho5gr 2 ай бұрын
Shegiya izala, wannan Dan wasan kwaykwayo ne kawaii.
@muhammadgonia.2946
@muhammadgonia.2946 2 ай бұрын
@@AdaAdam-ho5gr shegiya bidi'ah tuba Babu !!!
@ahmadlawalgusau1848
@ahmadlawalgusau1848 2 ай бұрын
May Allah protect Nigeria
@zakariyyasaidu5418
@zakariyyasaidu5418 2 ай бұрын
Zanga-zanga ita ce mafita a Nigeria mu a yanzu haka Sudan din ma tafi Nigeria kwanciyar hankali musamman ma yankin Borno, Zamfara, Sokoto, Kebbi da Katsina
@sunnahtafarkintsiratv5876
@sunnahtafarkintsiratv5876 2 ай бұрын
Amma banda libya suba tsadar rayuwa ne yasasu sukayi ba
@ibrahimhauwa6597
@ibrahimhauwa6597 2 ай бұрын
Sudan ba tsadar rayuwa bane
@yunusasalisu6891
@yunusasalisu6891 2 ай бұрын
Dole muiy zanga zanga.koyanzu anna zaman lafiyane a najeria
@IsahAbdulrahman-sf6qm
@IsahAbdulrahman-sf6qm 2 ай бұрын
Jaxakallah alkhaire
@BbsaniHamza
@BbsaniHamza 2 ай бұрын
Mai yasa sukezalunchin
@ibrahimmuhammad2307
@ibrahimmuhammad2307 2 ай бұрын
Malamai masu hankali maizurfi sunche kada afita kai dangumi kazo kana hauragiya kana goyon bayansu don neman yardar Allah ko?
@ibrahimmuhammad2307
@ibrahimmuhammad2307 2 ай бұрын
Dr ahmad gumi yanzu kayarda zanga zanga bala'iyche ko?
@moosergerber8077
@moosergerber8077 2 ай бұрын
Gwamnati ya kamata ace ta saurari wannan tayi abinda ya kamata don kar ayi zanza-zanga. Tayi sauri ta sauko da dollar, ta rage albashi da alawus na yan'siyasa. Su fa talakawa da yunwa zata kashe duk wani bayani yanzu zai wahala su saurareshi. Gwamnati tana da ikon da yanzu-yanzu zata dau matakai da zasu kawo sauki ga al'umma amma da ya ke azzalumai ne suna ci gaba da sharholiya amma suna cewa talakawa suyi hakuri. Ga alama shugabannin basusan abinda sukeyi ba ko kuma su suka dauko kwangilar hargitsa kasar hannun turawa. Suna ganin kasar zata hargitse amma sun ki yin abinda ya kamata.
@muhammadgonia.2946
@muhammadgonia.2946 2 ай бұрын
@@moosergerber8077 Dana cewa kayi a dawo da tallafin (1)Man fetur (2) A tabbatar da tsaro a Arewa (3) Gwamnati ta rage Kudin Makarantu (4) A rage tsadar kayan Masarufi (5) Tabbatar da Bude dukkannin kan iyakoki (6) Hukumar Custom ta rage Harajin fito wato Shigowa da kayayyaki daga Kasashen waje (7) A bawa kananan yan'kasuwa da talawa tallafi kyauta ba maganar bashi (8) A wadata Manoma da takin zamani da ingantattun irin shuka (9) A samarwa matasa Aikin Yi (10) A inganta harkar lafiya Kuma kyauta ....
@abdulghaffarharisuleiman6164
@abdulghaffarharisuleiman6164 2 ай бұрын
Sudan da ban Nigeria da ban masuwani abu acikinta ketsoron mutuwa muda akamatse bamuda komai to wllh mungaji gara kowa yamutu saisu mulki wanda sukeso da yan' korenso amma agaskiya Nigeria wllh wllh badadi amma yan Siyasa da yaransu wasunsu basusan halinda da talaka kecikiba ga hanyoyin Gyaranan amma anyi burus, hanya tafi hamsin don samunsauki da gaggawa.
@lawansalisu1059
@lawansalisu1059 2 ай бұрын
Wayyo Allah Wai meyasa ake alakantamu da Sauran kasashe meyasa ba aduba zampara katsina sokoto borno kaduna neja kebbi anatakashe mutane ba gaira ba dalili anawa mata fyade da cin zarapin yara Wai mene haka Dan baishafekaba da iyalinkaba shikenan abari a hakura Allah zai gyaramana bayan Allah yace tashi intemakeka Allah kakawomana mafita waennan cabinet din gomnatin basu San halin da mutane kecikina kasar Sudan akan farashin burodi to mukuma ba a bin da bekara kudiba ba ilimi ba tsaro ba ruwa ba abinci ba wutar lantarki ba hanya ba aiki kullum sa ankarawa manfetir kudi , duk mutanan Nigeria sun hakura dakomai akyalesu surayuma yagagara abisu gonna akashe abisugida akashe sukuma hukumomi sunacewa abari abi doka da oda yen ta adda sunfi matane galihu Allah ya isa tsakaninmu da duk wandake da hannu cikin tauyemana hakki😂😂😂
@Rabiusani-d8s
@Rabiusani-d8s 2 ай бұрын
Wai meze hana arinka yima shuwagabanni. Irin wannan nasihar subar zalinci
@Muhammadmukhtar-fl1zw
@Muhammadmukhtar-fl1zw 2 ай бұрын
Shegiya Naira
@MaidagiHachimou-gi9kl
@MaidagiHachimou-gi9kl 2 ай бұрын
Kodaga cen ana Iya aikamai kudin dan yafadi ,saboda kar'abatamussu mulki😂
@SulaimanTukur-l5b
@SulaimanTukur-l5b 2 ай бұрын
Me hankaline kawai ke daukan izina daga waninsa amma jahilai sai dai Allah ya kamemana hannunsu yakuma jarrabesu da gudawa ta duk sakon daya sukasa fitowa
@bashirsaidu3056
@bashirsaidu3056 2 ай бұрын
To kuce yadawo 😢da sucsidy rayuwa tayi tsada malam bazai yuyuba wallh
@bashirsaidu3056
@bashirsaidu3056 2 ай бұрын
Idan ba'adawo da sucsidy ba sai dai mumutu yafi rayuwar kaskanci
@ibrahimhauwa6597
@ibrahimhauwa6597 2 ай бұрын
How much do they pay you. Inshallahu Babu abinda zai faru
@awalu15
@awalu15 2 ай бұрын
Sudan never envisage what was happening to them, so be warned, protest never bring anything good.
@astaaliyu1278
@astaaliyu1278 2 ай бұрын
How much was paid for you too far such accusations, unpatriotic citizen.
@sunnahtafarkintsiratv5876
@sunnahtafarkintsiratv5876 2 ай бұрын
Kuma kana ina lokacinda ake kashe mutanen arewacin Nigeria baka fito kayiwa shugaban ni nasiha ba
@SHAAYAUAHMEDAHMED
@SHAAYAUAHMEDAHMED 2 ай бұрын
Mubaruwanmu da wannan farganda saboda haka zanga zanga a Nigeria saimuyi
@anasibrahim9177
@anasibrahim9177 2 ай бұрын
A Nigeria muma ai juyin mulki muke so ayi ba mulkin farar hula ba
@ibrahimmuhammad2307
@ibrahimmuhammad2307 2 ай бұрын
Kubar sakarkaru tinda sunkiji
@moosergerber8077
@moosergerber8077 2 ай бұрын
Watakila kai baka taba shiga matsananciyar yunwa ba shi yasa kake ganinsu sakarkaru.
@ibrahimhauwa6597
@ibrahimhauwa6597 2 ай бұрын
This is a hired speaker, collect your Dollars and go
@muhammadgonia.2946
@muhammadgonia.2946 2 ай бұрын
Seems your heartless, with all his revelations your adamant
@ahmadlawalgusau1848
@ahmadlawalgusau1848 2 ай бұрын
I wonder how he feels comfortable to denounce the revelations. May God protect our country.
@muhammadgonia.2946
@muhammadgonia.2946 2 ай бұрын
@@ahmadlawalgusau1848 Ameen
@astaaliyu1278
@astaaliyu1278 2 ай бұрын
You are not a good Muslim for making false accusations on him.
@Khadija-qx7vs
@Khadija-qx7vs 2 ай бұрын
SubhanALLAH. Such heavy allegation, should come from a Muslim
@HamisuhamisuUmar
@HamisuhamisuUmar 2 ай бұрын
Toh al umar 🇳🇬Nigeria kukan kur ciya jawani ne. Kundai ji gaskiar magan. Allah ka kawowa kasar mafita
Da Ƴan Nijar basuyi hkr ba da yanzu sun zama kamar Lïbya da Sudàn | Shiekh Mukhtar Zinder
29:48
MY HEIGHT vs MrBEAST CREW 🙈📏
00:22
Celine Dept
Рет қаралды 35 МЛН
Life hack 😂 Watermelon magic box! #shorts by Leisi Crazy
00:17
Leisi Crazy
Рет қаралды 80 МЛН
didn't manage to catch the ball #tiktok
00:19
Анастасия Тарасова
Рет қаралды 32 МЛН
Rikiwar Zanga-Zanga zuwa Sace Sace da Tarzoma | Sheikh Adam Muhammad Barden Sunnah
30:04
Karatuttukan Malaman Musulunci
Рет қаралды 21 М.
Gabas ya tsakiya ina mafita? Gagarumar Muhadara tare da Sheikh Abubakar Lawan Triumph
1:07:17
Karatuttukan Malaman Musulunci
Рет қаралды 1,5 М.
Tsakanin Nigeria da Niger Su waye a cikin yunwa yanzu? Shiekh Mukhtar Zinder ya caccaki Tunubu
28:51