Allah ya qara ma rayuwa albarka yakuma kawomana sauqin tsadan rayuwa ya daukaka musulnci da musulmai
@bellokalgo25774 сағат бұрын
Naa🎉 Masha Allah Jazakallah Yasheikh
@rukayyaqwaram58553 күн бұрын
Allah ya sakawa malamai da alkairi
@user-bt3pw4zo2y2 сағат бұрын
Sheikhna Allah yasaka da alheri Amen 🙏😭 Allah ya sauwaita mana Rayuwarki
@yahuzayusufu7898Күн бұрын
ALLAH YAKAWOMANA KARSHEN MASIFUN DA SUKA DAMEMU NA DUNIYA BAKI DAYA ALFARMAR ANNABURRAHMA AMEEN
@musamuhammed6640Күн бұрын
Masha Allah Malam Allah ya saka
@asaaadaa8050Күн бұрын
اللهم امين جزاك الله خير 😭😭😭
@user-fe4wf6pm4l3 күн бұрын
Yayi dai dai aci ubansu Allah ya kara lfy malam wllh irin ka muke bukata ayanzu.
@user-np7sj8tw3t3 күн бұрын
Allah yayi mana ja gaba,ya kifaddasu
@user-np7sj8tw3t3 күн бұрын
Sun wa Allah butulci
@user-np7sj8tw3t3 күн бұрын
Tun basuje ko inaba a kan mulki,dadinta akwai Allah
@user-cj7mt8sq5v4 күн бұрын
To wallahi mudai amatsayinmu na yan Nigeria bamubadagoyon bayan aurenjinsi bamuso bamuaminceba
@yushauabdu866411 сағат бұрын
Allah muna tare da kai. Allah ka tserar da mu da addininmu na musumunci
@ibsnomaa3 күн бұрын
Allah ya saka maka da alkhairi Malam
@SaniYakubuAhmed-xm8so3 күн бұрын
Malam Allah ya Karadaukaka bamuradaba karsufara Allah ya sheryimu
@MusaGambo-st3bq3 күн бұрын
🤲Allah ya sakawa mlm da Alkhairi ya kareka daga sharrin mukiya aduk inda suke.
@AdDh-m2z3 күн бұрын
Amin mlm acigaba da wa'azi Allah shiryemu da shuwagaban ninmu
@musaamusa412310 сағат бұрын
Malam gaskiya ne, Amma laifinku ne domin kune kukaace ayi Muslim Muslim ticket kuma kunsan wayannan mutanen ba addinine gabansu ba Amma tunda Allah yasa kungane kunyi kuskure shine Allah ya sauwaka
@rabizakari51253 күн бұрын
Allah ya sa ka mana,Allah ya kawo mana mafita,Allah yayi mana maganin Azzalumai
Allah shiryaddasu ya Dada shiryardamu in ba masu shiryuwaba Allah ya war gazasu
@DimieKurotimi2 күн бұрын
Allah yakaralapiya danisankwana mlm munagodiya
@user-mq9ui6zt8u10 сағат бұрын
duk abinda yasamemu mumukajawa kanmu baruwan Allah ansan abinda zaiyi dama tun farko inyahau amma akazabeshi wai musulum musulum akan taliya guda 1 ai yanzu ko irin ledar taliyar babu bare ita
@namalamfaruk28374 күн бұрын
Allah ya saka da alheri..amma muna jiran malaman da suka yiwa Bola Tinubu campaign su fito suyi magana..in dai Bola Tinubu ne wannan farawace..more heat is under way..
@ibrahimmoney14133 күн бұрын
Allah ya shiryesu ya kuma shiryamu gabadaya
@shafiuisah31424 күн бұрын
Buhari cigaban mulkinsane dan haka dukansu Allah yatsinemusu
@aminasalisu96303 күн бұрын
Allah kayi mana tsari da wannan masifa ka tarwatsa kudirin wawayen cikinmu da jahilan cikinmu kayi mana maganinsu yadda kayiwa mtanen annabi lud ka ganar damu tafarkinka na gaskiya
Ya Rabbil Alamina ya Maliki yaumiddeen ka tarwatsa wadannan shugabannin
@ibsnomaa3 күн бұрын
Amin ya hayyu ya kayyum
@hadizasuleman13503 күн бұрын
Aameen ya rabbul Arshil Azeem .
@Husainynkr3 күн бұрын
Wlh bama goyon bayan wannan tsinannun shuwagabannin to wlh yayi kansilin din wannan sa hannun
@ibrahimmuhammad23073 күн бұрын
Innalillahi wa'inna ilaihirraju'un 😢
@GeneralbCommunicationcenter2 күн бұрын
Allah kayi muna mafita 😢
@alhajindubai24694 күн бұрын
❤❤
@bamaisaiallahbusiness78282 күн бұрын
Mungode sosai Malamai magadan Annabawa ku sa pressure wa gomnati Aure jindi haramunne
@Jamilusmayeene4 күн бұрын
amen summa amen
@user-tt4vo1ci7f3 күн бұрын
ALLAH KA TAUSAYA MANA
@musaabdullahi31892 күн бұрын
Sai musulmi muhadakai munmanta da banbanci mukwato mutuncinsa addinin musulunci
@edrissousseni99684 күн бұрын
Wana tunubu ba karami shege bane
@ibrahimmuhammad23073 күн бұрын
Tunubu Allah ya'isa
@musaabdullahi31892 күн бұрын
Kokari zakuyi zabe na gaba kada kusake zabensa ,muzama bamu zabeshiba
@musaabdullahi31892 күн бұрын
Kokari zakuyi zabe na gaba kada kusake zabensa ,muzama bamu zabeshiba
@user-ft8iq6hp9pКүн бұрын
Yanzu ma kuka Fara yin da-na-sanin akan Muslim-muslim ticket kam' Tunda son xuciya kukabi, ba cancantaba'
@bashirsaidu30562 күн бұрын
Agaskiya malam kuncemu dakakace muzabesu
@maimunahussain48963 күн бұрын
Allah muke roqo ya yafe mana ya kawo mana mafita. Gaskiya ne Mal muna tare da kai Allah ya kare mana ku ya qara lafiya da nisan kwana
@yusufadam76762 күн бұрын
Ayi hattara lokacin riddan wasu ya zo,saboda yin isgili da Muslim Muslim ticket,domin masu yin hakan ba su da ilmin addininsu kuma rashin ilmi ya kan kai mutum ga ridda bai ma sani ba,saboda haka ina shawartam masu hankali da suyi hattara.
@musamuhammed6640Күн бұрын
Haka mukisu
@chonsenhabu34044 күн бұрын
Muslim Muslim ticket in action,
@AuwalMado3 күн бұрын
Duc abunda yasamemo kunesila
@MusaGambo-st3bq3 күн бұрын
Suwa kenan???
@nawasmuhammad-c9o2 күн бұрын
Tunubu ba cikakken musulmi bane mlm
@KabiruAHaliКүн бұрын
AMMA YA KAMATA MUGA AGGREEMENT DIN DA FG TA SAMA HANNU. DON MU TABBATA?
@chonsenhabu34044 күн бұрын
Dole muce Muslim Muslim ticket,domi adini musulinci ta kawo Tinabu APC,
@MusaGambo-st3bq3 күн бұрын
Anji itace takawo tunubu APC amma itace tasa shi yayi haka???