An haifi malamin a Accra da ke kasar Ghana a shekarar 1938. A tattaunawarsa da BBC Hausa, malamin ya ce " Kodayaushe na tuna na yi wa salloli a masallacin Manzon Allah SAW, ina matuƙar jin dadi."
Пікірлер: 9
@khadimibachiroudamagaram2983 Жыл бұрын
Masha Allah 😍 😍 Allah ya kara wa Malam lafia da nisan kwana masu Albarka Albarkatchin SAYYIDOUNA RASULLILLAHI Sallallahu alaihi wa salam ❤️ ❤️ ❤️ ❤️ ❤️ 🌺🍃
@sahibsaguirou188 Жыл бұрын
Barakallahu Lak🌹
@ummukhalifa379 Жыл бұрын
Masha Allah alhamdullullah mllm
@inganta-lafiya_healthpromotion Жыл бұрын
Masha Allah. BUK muna godiya
@user-qr2yo9uk1v11 ай бұрын
Allah ubangiji ya daukaka
@ibrahimsanusi3286 Жыл бұрын
Allah ya Kara Wa Rayuwar ka Albarka Ya Sheikh
@abdullahihussainismailabdu6688 Жыл бұрын
Barakallah
@abbamairawani Жыл бұрын
Masha Allah
@habibalkasim9448 Жыл бұрын
Muna da Malamai a jos, amma baku zuwa jin tarihin su