Рет қаралды 8,953
Gwamnatin Jihar Kano da ke Najeriya ta miƙa wa Sanusi Lamiɗo Sanusi takardar tabbatar da shi a matsayin sabon Sarkin Kano. Firaministan Birtaniya ya ce ba za a fara kwashe baƙin haure Rwanda daga ƙasar ba har sai an kammala zaben watan Yuli mai zuwa. Isra'ila da Afrika ta Kudu da Falasɗinu sun mayar da martani kan hukuncin kotun duniya na yau.