Рет қаралды 7,577
Gwamnatin ta fada wa ƴan kasar cewa ko dai su amince da ƙarin kudin wutar lantarki, ko kuma su zauna a cikin duhu. Kenya ta sanar da matakin dakile sake samun aukuwar ibtila'in ambaliyar ruwa da ya lakume dimbin rayuka a kasar. Har yanzu ana dakon cimma yarjejeniyar tsagaita wuta tsakanin Hamas da Isra'ila.