Рет қаралды 8,302
Rundunar ƴan sandan jihar Kano da ke Najeriya ta ce ta gano wasu mutane da ke kokarin ƙaddamar da farmaki kan majalisar dokokin jihar da wasu muhimman wurare. Yau watanni 10 cur da sojojin Nijar suka hamɓarar da Bazoum Mohammed daga kujerar shugabancin ƙasar. Mahukuntan Zirin Gaza sun ce hare-haren da Israi'la ta kai Rafah sun kashe mutane 35.