Рет қаралды 2,149
Lauyan Kamfanin da suka yi haɗin gwiwa da Gwamnatin Kano wajen gudanar da Asibitin Muhammadu Buhari da ke Giginyu Barr. Abba Musa ya ce ba su ne suka yi ƙarar Gwamnatin da ta shuɗe a Kotu ba.
Ya ce, Gwamnatin Dr. Abdullahi Umar Ganduje ce ta yi ƙarar Kamfanin a Kotu.
Ga ƙarin bayanin da ya yiwa Freedom Radio.