Lauyoyin Murja Ibrahim Kunya sun ce sun yi nadamar tsaya mata, bayan da ta ci gaba fitar da bidiyo a TikTok duk da umarnin Kotu na ta dakata. Sun ce nan gaba kadan za su bayyana matsayarsu a kan shari’ar da ake da ita.
Пікірлер: 7
@lihala706314 күн бұрын
Allah ya shirya mana amin 🙏 😢...
@user-lr7jv5rz2z24 күн бұрын
💔
@ZakariyyaSani-is7ns24 күн бұрын
Murja Fah Ta Gagara Yasin 😃
@UmmulAyman-gw8fh24 күн бұрын
Allah dai shirya
@ummindangote882224 күн бұрын
To saiku kasheta kun isa ku shirya abinda Allah bai shirya ba marasa aikin yi ga ƴan ta adda nan kun kasa da su sai murja banzaye sakararu kawai