Gaskiya Doba wanna lamarin namurja dan allh abata Jari tachanza sanaa
@umarabubaka98144 ай бұрын
Karamar marakunya aikin yi daidai dakinkayimusu haka suma yan kwadai
@muhammedabdullahi54744 ай бұрын
Allah yashiriye mu gaba daya
@AishaMuhammed-q2w4 ай бұрын
Allah ya shiryeki murjanatu
@MuhammadSani-q2y4 ай бұрын
Wannan baiwar allah akwai abinda ta taka a Kano yanda take mgn da izza
@naohbawadanjuma4424 ай бұрын
Allah ya shiryardake
@abuminnatur-rahman41984 ай бұрын
Yarinya daya ta gagari kwankwasiyya duk kurinsu.
@SAMUNIZENITH4 ай бұрын
Wllh da gwamnan kano da hizba da kotuna basuwa murja adalciba dan akwai wanda sukafita laifi acikin garin kano kuma gasunan suna yawo ko ina
@HalimasaadiyaGarba4 ай бұрын
Gaskiya antaku rama ta sai kace ita kadai ce duniya
@fatimahalliru35304 ай бұрын
Kaima dai kafada wallahi ni Banga abin damuntaba anan Ina Wanda yakashe hanifa Ina Wanda ya Kona mutane duk ba ayanke masu hukuncin ba sai yarinyar anan Ina kidnappers Ina tsadar rayuwa ? Duk ba Wanda aka magance sai mirja
@hamzamuhammad42614 ай бұрын
Wlh gomnatin kano gomnatin banzane😂sunkasa tarbiyantar da karuwa guda daya
@aishahassan35684 ай бұрын
Uhmmm, ALLAH kashirya
@Fatima_flth4 ай бұрын
Masha allah 😂
@hamzamuhammad42614 ай бұрын
Wlh tare take da gomnatin kano shiyasa take wannan