Don haka, ma su raayin zanga-zanga da yada wannan raayi na da yanci ,haka ma ma su raayin kada ayi su ma na da yancin fadin ha ka. IN DAI HAR DIMUKRADIYYAR CE AKEYI, BA CIN MUTUNCI BA.
@MaryamKasimbarde-e6y15 күн бұрын
Masha allah,Allah yabada saa
@abakardj469715 күн бұрын
Wallhi malamannan mudungabi daya bayan daya muna yankasu munafikaine
@khalidaliyu-v1x9 күн бұрын
Gafili gamaidoki afito Wanda baiji bariba!!!!!!!
@umarabdulkadir-w5x3 күн бұрын
Allah ya sa ai xanga xanga on 29
@MuazuGbako8 күн бұрын
Mlm daurawa yana wa,azi domin kudi
@abbasalihu205810 күн бұрын
An mai da Malamai garden danga. Malamai su ma 'yan Nijeriya ne su na da 'yancin raayi kamar kowa In dai da gaske dimukradiyya ake.
@ShuaibuMusab10 күн бұрын
Gaskiya Sai munyi
@UmarHamma-vy9yg15 күн бұрын
ALLAH yakaimu
@AdamumDauda-if3cp7 күн бұрын
Gaskiya ne xanga xanga dole ne Duk malamin daya hana xanga xanga aci bura ubanshi Kuma duk malamin daya hana xanga xanga gwamnati tabashi kudine shiyasa suke hana xanga xanga. Anyi anpani lokacin siyasa akan ayi Muslim ticket gashi kuma anyi pani dasu wajan hana xanga xanga
@abbasalihu205810 күн бұрын
In adalci ne ai ba duk Malamai su Ka yi APCin ba.
@AhmadSani-tc5sw13 күн бұрын
Malaman qarshen duniya
@abbasalihu205810 күн бұрын
Don wasu Malamai sun yi amfani da Yancin su na yan kasa sai a dora mu su laifi
@bashirumuhammad833914 күн бұрын
A slm mu mutanen najeriya yakamata mugane chewa sai Munbada rayuwarmu Koda xamu Kar6i inchinmu garemu gasauran Nbayanmu domin shuwaga baninmu Basada babbanchi dayahudawa Kansu kawai suka sani da ragowar Mutanen dasukeso Inamika xura masu idanu to Saiyunwa takashemu baki daya Domin ayanxu bamada babbanchi Da mutatu to kasamuna yunwa Takaika yakamata musan agarin Neman inchinmune makarasa rayuwarmu Koda da xamu rasa Rayuwarmu sabo da awannan Neman inchi damuke nema ai munyi Shahada idan mukachi gaba da Da Lokacin damuke
@fatimamuhammad796715 күн бұрын
Gaskiya dai an cuci talaka a kasarnan rayuwa tayi tsada
@IbrahimMusa-t5g11 күн бұрын
Nagode
@UmarfaroukGwaska10 күн бұрын
Wai yanzu talaka bashida ikon yafuto yanuna damuwarsa sai wasu malamai su daqilesu ta hanyar fadin bai halatta ba a addini. Zalumcin da shuwagabanni suke Mana ya halatta acikin addini ?
@AissataIbrahim-oz5pj15 күн бұрын
Wallahi kuyiduk anbinda zaibaku intchi a arewa 😥😭
@abbasalihu205810 күн бұрын
Kuma zancen MUSLIM -MUSLIM ba Malamai su Ka kawo ta ba. Mutane saurin mantuwa ne gare su. Yan siyasa su ka yi promoting din sa.
@BelloSale-v4s17 сағат бұрын
Tinubu
@RashiduUmmi-j1o8 күн бұрын
Na a shi gaba da zan zanga
@user-mq9ui6zt8u8 күн бұрын
munkuna bama tsoran kauri zanga zanga bagudu ba jadabaya
@AhmadSani-tc5sw13 күн бұрын
Gara na mutu wajen karban enci dayunwa ko dan ta adda ya kasheni
@abubakarahmad947915 күн бұрын
WIh zanga zanga ba mafita bache.mafita daya mudawoda abinda shuwagabaninan suka rabamu dashi shine hadinkai wajan zaben chanchanta.
@ahmedbishir-j9n12 күн бұрын
Pls ina baku shawarar kuyiwa malamanku viyayya
@BelloSale-v4s17 сағат бұрын
Ayi zamuputa
@moosergerber807715 күн бұрын
Da gwamnati da yan majalisa ya rage naku. Ku yi maza maza ku dau matakan gaggawa wajen samar da abinci ishasshe ga yan kasa. Kudaden da kuke zabtara da sunan albashi da allawans ku zabtare su. In ba haka ba karshen zanga-zanga zaku tashi ba albashin ko sisi. Idan kun tsira da rayukanku kenan.
@Nasihamha636515 күн бұрын
Gwagware zanggg xangg ranga ranga katuroshi kuma😂
@Yarghanahausatv15 күн бұрын
Wannan haka yake
@user-pe4cy3pg4w15 күн бұрын
Ko zamu qare gaba daya se mukawo qarshen zalunchi
@bashirsaidu305615 күн бұрын
Wallh zamu fita kozamu mutu
@MuhammedJunaidu-l7r15 күн бұрын
Zangggggggggggg😢😂😢
@LauwaliAbubakar-v3y15 күн бұрын
Kuma ba marsan da makaradiyya tinda muga babu adalci acikinta
@DalhaIdris-cg2xy6 күн бұрын
😂😂😂😂
@salmanuadam269015 күн бұрын
AKOri.dan.koken
@LauwaliAbubakar-v3y15 күн бұрын
Danhaka wa annan malaman sone akaba kudin muslim musilim sukaraba
@MuhammadSalisu-z4w3 күн бұрын
Haka yake
@SmGeneral-l8g15 күн бұрын
Hhhhh yan wahala maciya amana 👎👎
@AbdullahiAdamu-hx5xf15 күн бұрын
Yakamata dole aiyi zangazaga ko juyin milki
@alijibrinali317215 күн бұрын
Gaskiya sai munfito
@suleimangane817515 күн бұрын
Wannan gaskiya ne abu-salma
@Musbahuadam-fq6wz15 күн бұрын
Bawani wawan Malami Maganar banzace tunda ba iyayenshi Ake sacewaba Karma wani shegen Malami yakara furta wannan magana
@SaleZaki15 күн бұрын
Zangazanga kuabakinekawai koawaya 😂😂😂😂
@LauwaliAbubakar-v3y15 күн бұрын
Bama san mulkin e f c dak wani munafikin malami dakeciy acikin gumnati maiciy da adini ba zamu saurareshiba
@user-fe4wf6pm4l15 күн бұрын
Kai bawan Allah ka burgeni kuma ya Allah yayi Maka albarka abinda zamuyi daidaine
@Sadiyamk15 күн бұрын
Malaman nan fa sunci sun sha, shiyasa suke goyawa shugabanni baya suna kashe mu Allah ya bamu sa'a a kansu azzalumai