Рет қаралды 23,165
Shirin Mahangar Zamani na wannan makon ya tattauna ne da wani matashi wanda aka sace daga jirgin kasa na Abuja zuwa Kaduna. Sadik Ango Abdullahi, ya yi bayanin halin da ya samu kan shi a ciki lokacin da aka sace shi da kuma bayan an sake shi.