Malam Yaci kudi gomnanti yahaw minbari Yana zage-zage don Allah malam aji soron Allah
@AbaharuAbubakar3 ай бұрын
Wannan maalamin yasajikina Yayi Sanyi Nayi A anfani dawasu kalamansa Allah Yakawo Mana Kwanciyar hankali
@dambam1321713 ай бұрын
Mallam kadena zagi a mimbari Don Allah
@MaryamKd-s4l3 ай бұрын
Allah yasa da alkhari
@sulaimankhairan54803 ай бұрын
Masha Allah,muna godiya Allah,ya saka maka da alkhairi amin
@JamiloumahamadouJamiloumahamad3 ай бұрын
Amin yarabbi 🤲
@JamiloumahamadouJamiloumahamad3 ай бұрын
Alla yasamoudace yakewtata makomarmou Amin yarabbi yaqarim yassamugama lafiya Amin
@Fatemh-xn8qk3 ай бұрын
Ya salam
@mamanesuleyaman61123 ай бұрын
Kai dan allah kuyi mu'a abinda zai anfaninmu meye zancen sanda kuwa ina kautata zaton malm ya fusatane kuyi anfani da abinda yafada na kirki ba kuskureba' kuskure kowa zai iya yayi tunda ba maasumi nane
@IDRISSABAWANALLAHIDRISSABAWANA3 ай бұрын
Nagode
@Salim-tchadou3 ай бұрын
Inama fatan alhiri ❤❤❤❤❤❤❤
@AbdulmuminiMustapha-yz3ni3 ай бұрын
😂😂😂😂 zamuga tsafi dai
@MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo3 ай бұрын
Da dan dariqa ne shine zasu ce tsafi
@AbdaAbdiua-c3g3 ай бұрын
Sakallahu kaiiran
@NuraMuhammadAhmad3 ай бұрын
Malam Allah ya saka da alkhairi,
@BelloMuhammad-r6j3 ай бұрын
Son zuciya baiba allah ka karemu da makiya wannan maganar da wannan malamin ya fada ta sanda aka masa Uzuri da ace ba tijjane ne ya fada baza masa uzurin ko mai ba sai ace kun ga maganar da muke gaya muku daman matsafa ne. Toh dan allah meye amfanin yin haka in ba son zuciya ba yanke Hukunci babu hujja allah ya sa mudace
@al-furqanwalhudatv3 ай бұрын
hhhh wallahi hakane inda ba dan izala bane da yanzu ana nan ana ta raddi cewa zaayi boka ne.
@UsmanSadiq-c2g3 ай бұрын
Allah yakawo mana mafita a nageriya kawaii 😢😢😢😢😢
@AhmadAbdulrasheedBala3 ай бұрын
Allāhumma Aameen 🤲
@ouzairouAbdurahaman3 ай бұрын
yakamata malamai ace kowana malam Yanada Sana'a Dan kada atuhumesu da cinkudan kwamnati
Kana da sandan Nan ka bari su bello turji su ke kashe mutane kaci amanar mu
@masaudu-dr9rv3 ай бұрын
amni 🎉🎉🎉🎉🎉🎉
@dausiyakarkarna18113 ай бұрын
Wllahi malm yafadi gaskiya allah ya saka muku da alkairi ya allah❤❤😢😢
@l-sadiqabubakar4703 ай бұрын
Humm malam kenan kai dai kawai kafidi abinda zaka iya fadi kada ka wuce gona da iri
@aimaniman56073 ай бұрын
Allah yakarawa tasharka albarka tabbas zammaka sheda bakada san zuciya
@fatimaibrahim88813 ай бұрын
😂😂😂😂 Allah ya bar mana al tahalim tv .darekta.
@MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo3 ай бұрын
Wllh da malamin dariqa ne ya fada da kunce tsafi zeyi da sandar amma yanzu ana kaman tata da ta annabi Musa a.s
@MohdSuleman-j3n3 ай бұрын
Wawan malami makar yaci kawai
@welcomeramadan31113 ай бұрын
😮😮😮 mudace duniya da lahira
@yahanasubayero3123 ай бұрын
Fatan alheri Abu Aisha🙏
@fact44203 ай бұрын
Hmm karyar banza ya ke yi, ya je ya yaki yan ta, adda da sandar tasa.
@al-furqanwalhudatv3 ай бұрын
hhhhhh
@aliyujekafadaaliyujekafada99813 ай бұрын
Haba dan Allah shifah malam bafah yana nufin wani abubane na tsafi ko sishiri a a duk wanda yariki wani makami ahannusa maikuke tunani yayin da makiya sukayo kansah...
@makaranta3 ай бұрын
Wlh tunjiya da na kalli sanda nake dariya 😅 mayace da anyi sallar gawawwaki 😂😂😂😂😂
@Speedyvampir23 ай бұрын
Bar shi. Wasu mallaman su suke sakawa ake raina mallamai a kasar nan. Sai su ta magana kaman yan tasha. Allah ya shirye su. Wannan maganan ya yi kama da yan gargajiya ko yan bidi'ah.
@AnasibnSani3 ай бұрын
Barak Allahu feek
@nassirououmarou-b1h3 ай бұрын
❤❤❤❤
@WazobiaKing2 ай бұрын
Malam mesanda shin wannan sanda shirkune KO ba shirkubane
@Mahmoudmadayana3 ай бұрын
Barka
@امتوبة-ذ6ع3 ай бұрын
😂😂😂😂 موضوع العصاية ضحكني كثير
@abubakaryakububagudo313 ай бұрын
Dan Allah Abu uzairu ina neman number ka inason ikiraka ni dan nigeria daga kebbi state amma yanzu ina kasar ghana.
@tukurmuhammed9053 ай бұрын
Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un Ta tabbata yanda yan siyasa suke karfa karfa anan kujerun mulki da karfin bindiga da jami'an tsaro Malamaima sun fara karfa karfa akan mambaransu da karfin tsiya ba da hujja ko ilimiba Wasu Malamai Sunfara tinkafo da ilimin da Allah yabasu wanda ba Allah azukatansu ilimi irin na shaidan Wasu Malaman Najeriya Mushirkaine Matsiyatane Azzalumaine Masu koyi da shaidan
@هدىمحمد-غ7د9ط3 ай бұрын
Ni dai ina jin kawai dai babu wani abu shidai yana nufin zai yiwa yaro duka da ita ba wai yana nufin wani abu ba n
@al-furqanwalhudatv3 ай бұрын
eh haka yake nufi amma. cewa da yayi sandar ake gani kamr ordinary shine ya bada fahintar cewa ta musammance
@al-furqanwalhudatv3 ай бұрын
sai kuma ambaton mu'ujiza
@AliMouhammadu-vc1bp3 ай бұрын
Kai ja amma a
@youssoufabdouscience35233 ай бұрын
😂😂😂😂😂
@IssakaAmani-w2r3 ай бұрын
Wanen malam karya yakeyi matsapine
@chafiiciseihamza3 ай бұрын
toh mlm dasandarka tanada mu.izizi daka kagwadata akan su bello turji da sauran yan qidinafi inhar da gaskiya kake kanada mizz kokuma katurama bola sandarka tatsoratashi kotakaaheshi inhar baisausautama talakawaba
@UserKs-l5c3 ай бұрын
😂😂😂😂
@MahmedHoussen3 ай бұрын
😂😂😂😂😂 😂😂😂😂😂 😂😂😂😂😂 😂😂😂😂😂 😂😂😂😂😂 😂😂😂😂😂
@auwalmuhammad94143 ай бұрын
Wai Comedy 🎭
@RASHA6833 ай бұрын
Duk Wanda ya sawrari magar malam gaskiya ce
@IbrahimSarki-yi6rw3 ай бұрын
To wannan Dan tsubbu ne.
@salisdanhajiya45443 ай бұрын
Naga vidéo shi jiya nayi dariya sosai sbd nasan mazurai yake yi kar ataboshi matasan abin tsore mln yansan abinda yk tun dare baiyishi ba Yarasa madafa😂😂
@IdrisIdrisIbrahim3 ай бұрын
😂😅😅
@SAaduAliyu-zg7mh3 ай бұрын
Zai Iya yuwa mayene Kuma tsafi ga Maye Ai bbu laifi
@HgfgffGgfhvc3 ай бұрын
Alla muntuba🇳🇪🇳🇬😭
@SmGeneral-l8g3 ай бұрын
Niger dama muntuba
@Musahamza-h2d3 ай бұрын
😅
@AbdullaBabajero3 ай бұрын
Malam boka
@ibsnomaa3 ай бұрын
Malam kai ya kwance
@AnasibnSani3 ай бұрын
Babn kama kanshi a kwance yake
@HhHbv-j9t3 ай бұрын
Malaman makwaitane
@AbdullahiAhmadSkt3 ай бұрын
😂
@Dahiru-s7q3 ай бұрын
To malam wannan sandbar tsafice
@SaminuMuhammedDalhatu3 ай бұрын
kaikaitsafin?
@dahiruSamabale3 ай бұрын
Malam karyan banja
@AnasibnSani3 ай бұрын
kaje ka jaraba mana
@رضوانربيع-خ5ض3 ай бұрын
Wannan gaskiya ne MLM Amma Yakamata araba Nigeria domin samun wadataccen abinci a Arewa suje suci man fetur da gas dinsu tunda Kasancewar ƙasar ahade shiyakesawa suna zaluntar mu kuma idan anraba ƙasar kowa ya tashi yakoma yankinsu bashiga ba fita tsawon shekara goma tukun har se abinci yawadata a Arewa
@fatimahabib38513 ай бұрын
😂😂❤
@MurtalaMuhammad-vn4qm3 ай бұрын
Wallahi indai Irin wannan malaman ne zasuna jagoran tar talakawa wallahi Baza a tabaci gaba ba a Nigeria, haka za aita kashemu yunwa Tana kashemu Su Kuma Suna amfani da malanta Suna cutar mu, Kuma Baza Su iya gayawa Shugaban nin ba ai Idan kun Tashi zakuyi Wani abu Sai ayi amfani dasu😢😢😢
@iliyasumalamsale73653 ай бұрын
To wanda yace karyane yaje yatabashi kasani ko wuqace cikinta ba zalar sandaba
@chafiiciseihamza3 ай бұрын
😂😂😂
@WazobiaKing2 ай бұрын
Malam Yaci kudi gomnanti yahaw minbari Yana zage-zage don Allah malam aji soron Allah