Allah ya taimakeka da tabbatar da digadiganka wajen baiwa sunna kariya . Amin
@muhammadzubairukatsina4912 күн бұрын
Wallahi, ban ta6a ganin Maulana Shaikh Sheriff Ibrahim Saleh ba tareda da ya tunatar dani Allah da ManzonAllah SallalLahu AlaiHi wa AaliHi wa Sallam. Allah MunGode!
@nuraddeenibrahimayagi90418 күн бұрын
Mallam halifa Allah ya saka maka da alkhairi
@namalamfaruk283720 күн бұрын
Alhamdulillah...malam Anas Allah ya saka da alheri...wannan abokin muqabala bayada hujja.
masha allah malan anas allah ya qara ilimi mai albarka ni abinda na fahimta shehu halifa kamekame da musali yafi kawowa maimakon kawo hujja wai ma ya za ace shi shehu da zaran an kawo wani abo na kuskurensa sai kaga mabiyansa suna karewa ba tareda wata hujja mai qarfiba ko shi baya kuskurene ya allah ka nunamuna gaskiya ka bamu ikon binta karya kuma ka bamu ikon gujemata bi salam
@ismailaadamushitu897019 күн бұрын
A chajin take mutuwa zatayi😂😂😂 wutaaaaaaaaaa Malam
@meyoutv938518 күн бұрын
Kasha bulala ai dolle kace baka ji
@adamgwadabe225821 күн бұрын
Dabe tv kurika Torrance ireiren shehinnemu masuilimi dn ALLAH is an bahakaba zamicigaba da jinkunya wa bekamata akirashi da shehiba akirashi zindiki ko shaho
@ibrahimmuhammad230719 күн бұрын
Shege inyas
@hauwaidris293520 күн бұрын
Allah ya taimaki Sunnah
@salihuadamu-xg5ji20 күн бұрын
Munfahici gaskiya gurin m.Anas
@suleimansaminu526718 күн бұрын
Don Allah, aje makaranta a koyi Arabia
@meyoutv938518 күн бұрын
Ana maganar tauhidi kana maganar arabia saboda kun raina mutane To akabari ba zaa tambayi mutum arabia ba
@aliabubakar660620 күн бұрын
Malam anas Allah ya saka da alheri
@NamaiwaAbass21 күн бұрын
Masha Allah malam halifa❤❤❤❤❤
@ismailaadamushitu897019 күн бұрын
Hahahaha yanata baku kunya ba kuma kana wani wai Masha Allah
@meyoutv938518 күн бұрын
Dama in mutum yayi abin kunya ana yaba masa ne agurinku sufaye
@zainababdulkadir2948421 күн бұрын
Hmm Kullum abudaya nake fada gameda yan tijjaniyya, abunkuwa shine idan dan uwanka bil adama wanda zai iya dukqnka karama baka iya kare abinda yakecikin littafinku ya kake tinanin in agaban ubangijine magana ta gaskiya yakamata ayikaratun tanatsu tinkafun dama ta kubuce
@meyoutv938518 күн бұрын
Malam Anas kasa mutumin ya shiga maye shima irin wadanda shuwagabannin sa suke shiga
@IbrahimRabiu-sy1mj21 күн бұрын
Dan allah malam halifa kadin gayi inda zamu gane bawai kwatance ba
@ismailaadamushitu897019 күн бұрын
Chajina saura kafa tara😂😂😂😂
@zeelahabdulhameed833221 күн бұрын
Allah yatemaki sunna bidia babuhujja
@meyoutv938518 күн бұрын
Wai shi wannan mayen da kuke shiga a ina kuka samoshi don bamu taba ji annabi ya shiga ba
Mae gabatarwa kabatamana lokaci ba seangansaba tunda anaji maganarsa haba
@ismailaadamushitu897019 күн бұрын
Saura biyu wayata mutuwa zatayi
@AlkitaabuWassunnahUSA20 күн бұрын
Wan nan baisan may yakefadiba.
@ismailaadamushitu897019 күн бұрын
Wallahi
@salihuabdul-nasir157121 күн бұрын
Wannan tsohon shiri ne? amma Kun nuna wai 1 hour ago.amma Kuma wajen gabatarwa mun ji ance asabar 7 ga wata 2024. Babu yaudara a musulunci 😮😮😮 Cikin
@ibrahimmuhammad230719 күн бұрын
Dama gurin kafa hujja amusulunchi ana hujja da misalai???😂 Saikache firm
@yaromansur672915 күн бұрын
Ko Allah Yana yin mesali akwai lokacinda kafuran macca sukace wai shi wannan annabi yace shi annabi meyasa yake cin abinci idan shi annabi ne baikamata yaci abincinba sai Allah ya saukarmusu da aya yayi mesali da annabawanda suka wuce sai allah yace duk annabawanda suka wuce duk suna cin abinci kuma suna zuwa kasuwa kaga yayi mesali halak ne acikin addinin idan kafahimta yanzu ma muna mesali ne da abunda magabata sukayi gane ko
@mamudausmandifa162620 күн бұрын
Allah ya taimakeka da tabbatar da digadiganka wajen baiwa sunna kariya . Amin