Рет қаралды 1,509
Kotun da ta yi hukunci kan rusau ɗin Masallacin Idi ba ta da hurumi kuma tuni mun shirya ɗaukaka ƙara, sannan mun sake shigar da wata ƙarar kan tun asali ba bisa ƙa'ida ma aka ba da filayen ba.
Martanin Gwamnatin Kano ta bakin Kwamishinan Shari'a na jihar Barr. Haruna Isah Dederi
29 Sep 2023