gaskiya tayi halinta ,allah ka sakawa sheikh albany zariya ,,
@gerawabtv28582 жыл бұрын
masha allah gaskiya tanata baiyana kanta allah yajikan sheikh muhammad awwal albany zaria
@harunabose12422 жыл бұрын
Yauwaa, alhamdulillahi Allah ya wanke sheik albani, shi sheik ba HAKA kawai yake fatawaba ba Kuma haka kawai yake fadin magana ba. Allah shi kyauta
@Al_IRFAN22 жыл бұрын
Allah sarki malam albani Yana gida ana masa yaki shine dadin fadan gsky...tun kafin kowa ya Ankara shi ya Ankara😥
@user-wq2li9kp1c2 жыл бұрын
Allah ya jikan mlm albani yaa Allah ka jaddada rahmarka akabarin wannan bawa naka
@auwalusman99622 жыл бұрын
Allah ya jikan malam Albany kafun yayi magana sai ya tabatara abun kafin ya fada
@bashirshehu60032 жыл бұрын
Malam Allah yasaka da alkhairi, yabiya da aljanna. Amin
@al-furqanwalhudatv2 жыл бұрын
amin amin
@malamshouaibou34942 жыл бұрын
Allah sarki rayuwa, MALAM mai kwano kaji tsoron Allah kafadi gaskiya kawai kada ka fake da kuskuren MALAM mansur sokoto kana cin mutuncin bayin Allah wanda basu da aikin yi face wa'azantar da al'uma, kawai ka fad'i gaskiya ka barwa Allah hukuncin sa saboda Allah yace jin mu da ganin mu da kuma abinda muke fadi abubuwan tambaya ne a gare mu,yah Allah ka sa mu cika da imani, allah ya jikan mu da rahma
@nuraabubakar13552 жыл бұрын
Allah yaqara jaddada Rahama Aqabarin sheak Albani Zaria
@faridaalimadinah16892 жыл бұрын
Allah ya gafartawa mal albani ya jaddada rahma a kabirinsa. mukuma Allah ya tabbatar damu akan ta farki ma dai dai ce Allah ya tsare mana imanin mu Ameeeen
@aishaaisha91482 жыл бұрын
Masha Allah Allah yacigaba dabsiyana gaskiya yatemaki malam gaskiya yajikan malam Albanizariya gaskiya cin Amanane yaxu shiyafi yawa Ana gani gadkiya Aketakewa Wllh
@khamis_A_m_Abdullah2 жыл бұрын
Allah ya jikan mlm Albany zaria
@ahmadmahammad83772 жыл бұрын
Allah jiqãn sheikh albani zariya.
@firdausibature9292 жыл бұрын
Ameen
@user-sy4mx9rn9v2 жыл бұрын
Allah ya jaddada Rahama Ga Akabarin Albany kowa Yasan Albany da fadar gaskiya
@abachisouleymaneabdoulaye2 жыл бұрын
Masha allah
@shushubello9042 жыл бұрын
Allah sarki albani Kai kace waliyine😢
@mamanfatuma83762 жыл бұрын
Wallahi hakane
@rabiyammama43242 жыл бұрын
SubhanalLah Allah ya kare mu da ga sharrin wannan interfaith amin. Allah ya dai daita kawunan malaman mu a kan gaskiya amin.
@muazumanikofarbai6602 жыл бұрын
Subhanallah. Malamai Don Allah ku gyarama juna ta hanyar da Mazon Allah SAW ya bayyanna.
@muhammadabubakar70702 жыл бұрын
Abinda prop mandir sokoto yafada gameda magar shek Albani baikyautaba don,Albani yace hadda sarkin musulmai yace Albani badan, sokoto bane toh skek Murtala asada shimayafa koma Aidan sokoto ne
@moussayoussif43572 жыл бұрын
Masha allah wanne shi ne malami mai gaskia
@rukaiyatadam13042 жыл бұрын
Allah yasa mudace
@user-ux2dj8lr8c2 жыл бұрын
Amma dai gaskiya nayi mamakin wai mai kwano shi zaa kawo wai ya kare albani game da maganar mlm mansur Sokoto., .
@abdoulghanimouhamadadamoua85582 жыл бұрын
اللهم اهدنا فيمن هديت اللهم يغفر الذنوب كل من له نية صادقة في نشرالحق باسم الدين آمين يارب العالمين ياحي يا قيوم برحمتك
@a.fatahagbaar44312 жыл бұрын
إنا لله وإنا إليه راجعون.
@mamanfatuma83762 жыл бұрын
Ma shaallah muna godiya sasai malam gaskiyane
@makharajausman21962 жыл бұрын
Kafadi gsky amma Dan Girman Allah maikwano adebe hasada
@alhajiabubakarnuhu52742 жыл бұрын
Masalana da wasu malamai basa adalci azancesu akan mutanen da pro ya kidaya ansamu karin mutun daya daga cikinsu toh sauran kuma fa amma malam yasake sauraran bayanan pro Allah ya as mudace
@ko64292 жыл бұрын
👍🤲🥰🥰
@solemanibrahim2 жыл бұрын
Macha allah madalah dawanan fadakarwa allah kasa mugane
@saminuabubakar34802 жыл бұрын
To allah kyauta
@umaribrahim50892 жыл бұрын
Albani waliyin Allah
@hassanmujitabazander85382 жыл бұрын
Allah ya tsaremana imanimu
@musaali86222 жыл бұрын
Yana murda hadisai saboda cika burinsu zuciyarsa bakunya ba tsoron Allah saboda kodayi da dogon buri wallahi Anyi asaran. Shekaru Ana girma ana burin duniya bawani Dr Anyi asaran kudin tara
@aminukeanuwess30932 жыл бұрын
Gaskiya ya kamata malamai suyi hakuri su daina wannan cece kucen ba girman su bane.. A ganina hakan zai kara raba kan musulmi Allah ya shiryar da mu
@mahamanbiniyamine64602 жыл бұрын
Allah ka kawtata karshenmu
@a.fatahagbaar44312 жыл бұрын
Allah ya shirye mu gaba daya, abin ban takaici dun wanda yayi muka zata cewa yayi kuskure sai dai muyi masa martani !! Shin wanan ne zai sa ahada kai kuwa?! Abinda prf mansur yafada yayi kokarin fayace mana. Too mai zakuce gameda kasacen musulumai da kai dokan zunzurutu dukiya suba yahudawa karshe kuma ayaki mu dashi ?
@umarsalisugiwa41872 жыл бұрын
Allah ya Kara sutura
@mohammedtsado88852 жыл бұрын
Wai annabi s.a.w bai tattauna da kafirai ba ne?
@djidoumaman93472 жыл бұрын
Na sokoto ya zubar da girma
@ibrahimmuhammad22582 жыл бұрын
Ta tabbata wannan Bawahabiyen Izala madkhaliyya ,da Bello yabo yace Dan luwadi ne, daqiqin jahili ne.yace muaada manzon Allah yayi kafin musulunci ,dan haka bai zama hujja na tattaunawa tsakanin musulmi da kafirai a zauna lafiya.To,amma baisan ayoyi da dama sunyi magana akan sulhu tsakanin ma kafiranda ake fafatawa dasu a aje makamai a zauna teburin sulhu a qulla yarjejiyar zaman lafiya har ma qawance?Wannan ba interfaith dialogue bane?Interfaith dialogue da sharia ta hana mudlaqan shine musulmi da kafirai su tattauna akan a hade addinan kafirce da musulunci su zama addini daya. Mai kwano ya fusata da professor sokoto akan yayi sassauci ga Nura Khalid akan yadda Nura Khalid yace akwai interfaith dialogue dan musulmi su tattauna a zauna lafiya tare da kafirai ,ba wai su hade su zama addini guda ba ,adaina kashekashe .shi maikwano yana bisa aqidar mugun bawabiyen boko haram Albanin zaria cewa ba wata tattaunawa da kafirai illa a kashe kawai kuma wanda bai bisa wannan aqidar ta wahhabiyanci a kasheshi,kafiri ne.Amma,mai kwano yana cikin matsoratan yan boko haram da basa iya shiga jeji ,saidai su ingiza a kashe ,kamar yadda Nura Khalid ya fada.