Tunda de yana Sallah yana bin Allah da Manzo SAW shikenan Wallahi nima nayi tunanin nace tunda de aure take yi shikenan tabbatar bata yadda da aikin banza kenan
@MaryamAbdoulkader2 ай бұрын
Wallahi Allah shiryi mutane To shine mi in ta auri dan damagaram? Zance dai musulmine
@Al-Salamatu2 ай бұрын
Kawai suna nufin ta tsallaka border ne 😄👐
@mamanjaafar65073 ай бұрын
Gulma ajali su Salamatu😅
@Al-Salamatu3 ай бұрын
Ni rahoto na bayar maman jaafar😄😂🤣👐
@AlfredLuka-x1j3 ай бұрын
Na Jima da sanin sa, ya zama Dan siyasa, Yanzu Dan takaran chairman ne na local government, Mai kudi ne wallahi
@Al-Salamatu3 ай бұрын
Oh ma shaa Allah Kuma sanadiyyarta sai kiga an zabe shi saboda tanada masoya a garin nasu sosai
@abourachida31173 ай бұрын
To shi dan nijer ba mutun bane?
@Al-Salamatu3 ай бұрын
Mai da wukar Dan uwa hakuri.....😅👏Dan Niger mutum ne Amma ba Dan Nigeria ba😅👏 suna tunanin ta tsallake border ne ba Wani Abu ba 😄👐
@HamidouNafissa2 ай бұрын
Kai dai dan uwa bansan meyasa sauran Yan Nigeria basa girmama Yan Niger alhalin basuda masoyan da suka wuce Yan Niger.kuma sayyada tayi Auré dan allah a mata fatan alkairi ba bibiyar rayuwarsu ba dan allah