Masha Allah maulana sayyadi sheikh abulfathi sani attijjany Allah Yasaka da alkhairi zuwa ga shehu na
@SaminuNarasulu Жыл бұрын
😊barikallahu shehi
@raoubilouadamouaboubacar64533 жыл бұрын
Ma chaa Allah shehi na Abulfathi Attijana
@DaiyoBaba11 ай бұрын
Masha allah muna godiya
@AbassHassan-niger2 ай бұрын
Allah yasaka da alhairi cheik abulfatahi
@abdulrazaknayoussa20713 жыл бұрын
Dan allah mi kedamunkune ilah cilas sai kun binciko laifin wani dan kurufe naku miye haka yanzufa bani shehi fa Al qur'ani da hadisin manzun allah s w a
@sanibrah57923 жыл бұрын
macha allah mouna godiya sayadi
@amaduusman86143 жыл бұрын
Allah ya saka Da Alhari mudai yawu wannann. Karatu yamana Dadi sosai AHLLA UBAN GIGI YA SAKA DA ALHERI ,INA WHABIYA SUKE YAU BAN JISUBA SABODA WANNAN GASKIYANE SUNYADA
@AbubakarmusaMusa-u6i17 күн бұрын
Allah ya Karawa malam lfy da Nisan kwana❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
@zaynabadamu6794 Жыл бұрын
Malam Allah ya saka, jazakallahu khairan
@issoufouinoussa80013 жыл бұрын
Allah kare mana kai allah kara ilimi albarkar annabi saw
@abdulrahmanadamu49432 жыл бұрын
SLM Barka Dayemma.Saiyade Ina.Jin.Dadain.Karatunka.Allah.ya kara.Lfy Da Nissan.kwana.Allah.ya kiyayeka.DaDukkanSharri.ameen.✊👏✈🌲
As Salam alaikum Maluma Nigeria kuduka nikai gaisa I Zala dà tarika , Kuna zagi junaku akan tuntuben harsi yaren larubanci ba yarenm bane larubawama suna tuntuben harsi, donsi yarantakà kuduka Kai yi
Karya ne. Baya wani karatu Sai karya raddi sai zagi.
@ibrahimbabangida48942 жыл бұрын
Muna son manzan Allah da danuwansa Aliyu ibni abidhalib,
@abbayaya38553 жыл бұрын
ALLAH ya kare ka Sheik aboul fathi
@ibrahimsulaiman7583 Жыл бұрын
❤❤❤❤❤❤
@harunaali25923 жыл бұрын
Hmm
@AwalouMahadi-m4t5 сағат бұрын
Yayi Abul fathi
@hanapizakaria67693 жыл бұрын
Anan sarki Zaki shine munafuki domin shiyasa dokan taba shakshiyar malamai Amma ya Bari wannan wawan yaron Yana zagin ibni taimiya da malumansune ake gayawa wannan maganar da kaji yayi magana munafuki
@ibrahimmuhammad15693 жыл бұрын
To ai karantowa Abulfathi yayi bisa maganar Annabi a hadithi ssahihi cewa duk mai qi ko zagin saiyidina Ali munafuki ne kuma zindiqi Ibn taimiyya mai yan mata nono tsaye shina ta barbara ya zagi saiyidina Ali qarara ;sannan Ibn Hajar Asqalani ya rubuta cewa maganar Dan taimiyya qiyaiya ne da zagi ga saiyidina Ali,dan haka munafuki ne. To Maimaita istinbadi akan hadithin annabi akan Ibn taimiyya shine zagi?kayi tunani.
@IssiaAdamou-h1u3 ай бұрын
Godiya mouke Malan
@muhamedyasir25813 жыл бұрын
Mahakachi kache
@addikoroo85613 жыл бұрын
Mungoode 🙏❤️
@abdulfari35282 жыл бұрын
Kache fadane tsakanin imani da munafinchi...Shin saytidina muawiyi shine munafinchi. Wannan amsa ko kadan bai dache da amsa ba..Mai yasa bakache ko baiche banda sahabai ba...iyayan musali..Allah yasa mugane
@UmarAlibukar5 ай бұрын
Aslmu
@abdulfari35282 жыл бұрын
Ka fara magana na hankali amma ka fara sake layi......Allah yasa mudache...
@mohammedmuntaka24313 жыл бұрын
Masha Allah
@hadmussa98553 жыл бұрын
MashaAllah
@hauwaabdullahi31043 жыл бұрын
allah yatoma yan izzala asiri ameee
@ridwanrabiukano69733 жыл бұрын
Yaron nan makaryaci ne mu har yanzu bamu yadda kanada ilimi ba inaso kajawo suratul baqarah kanemo daya daga cikin yan tijjaniya yadunga fassarawa kamar yadda shek jafar yakeyi shida mlm Ahmed suleman kazo ka fassara ko kajawo kanemo me fassara
@abdul-hadiisiaku2646 Жыл бұрын
Ai mallam Lailaha ilallahu ma in ba a wurinsu ba Bata yiba domin Wata Mai suna Booth data musulinta a Iran suka ce muslincinta bai tabata a tashar Al arabiya
@souleymanesarki82413 жыл бұрын
Ya zantchan muqabala dakay da Ahmed Mahmud Ahmed da wani ya sa million daya in ka zamna dachi a tikin satin
@ahmadmuhammad36583 жыл бұрын
Ai daga ranar da na fara karanta minhaj na bar ganin laifin wahabiyawa in sun yi karya domin ibn taimiya ne ya koya musu karya,
@ibrahimbabaabba80313 жыл бұрын
Kana generalizing salafawa, naji karatunda Sheikh Ja'afar yayi akan Sayyidina Ali R.A yana bayyana darajojin Sayyidina Ali R.A da jimawa. Amma kace Salafawa bassason sa.
@salahakabir75403 жыл бұрын
Allah mungode maka kuma muna kara gode maka da kasamu a hanyar, kaunar ma'aiki da duk sa habbai da tabia' da ba yin allah nakwarai Allah kara dukkan zuri armu da shiga kun giyar ( izala 1 ) ko ( izala 2) ko wahabiyya ko salafiyya yar ko dukkan wata kungiya da bata ganin girman sahabai ko
@ibrahimmasta-hs2hc Жыл бұрын
agasskiya shihuo abulfatahi sani munagodiya sosai
@ibrahimbalarabe76093 жыл бұрын
Domin Allah Meka karu dashi Idan ka zagi Marigayi Sheikh Ibnu Taimiyya ? kuma haka Idan Yan-Darika sun zagi Sheikh Abubakar Mahmoud Gummi me suka karu dashi? kun zagi Malam Musa Asadussunnah kunce mashi Mushen Kura.To domin Allah menene banbancin Malamai da Jahilai? Haka kuma Yan-Izala Idan sun zagi Shehu Ahmadu Tijjani ko Sheikh Ibrahim Inyasi ko kuma Malam Abdulfathi? Menene karuwa a cikin wannan? harma and kiranshi da suna Abdulfasadi wannan cigabane ko kuma ci bayane? don Allah mu kiyayi Shafin Sarki Zaki,muzauna lafiya.Wallahi Yan-Darika sunabin Yan-Izala Sallah,haka kuma Yan-Izala suma sunabin Yan-Darika Sallah,kaje Sallar Jana'iza zakaga babu wani banbanci ? amman ana neman Raba kawunanmu,babu wani dalili? anriga an wuce wannan tuni tuni.Domin girman Allah Musulmi muhada kanmu mukumaji tsoron Allah domin Allah zai tambayemu?
@ahmadmuhammad36583 жыл бұрын
Idan zakayi adalci kowa Yan San wahabiyawa sun Dade suna bidiantar da kafirta malamuman dhariku da shaihunan Dari ,tura che takai Bango abubuwan da suke kafirta mu da iyayenmu suna cikin litataffan su,hasali ma hatsarin da barnar da ke cikin litafansu ne ya jawo zub da jinin musulmi da bata sunan musulunci a idon yau ana kalon musulmi a matsayin terrorist ma abota fitana da kashe kashe ya zama dole mu Kare addinin mu da Al ummar daga wanan muguwar akida da bayana ma duniya baban cin musulmi ahalil sunnah na gaskiya da masu karya da sunan sunnah suna yada taadanci a doron kasa
@ibrahimidris62362 жыл бұрын
Kai karabu da shi
@shehuali28722 жыл бұрын
Bazagibane karatunekefadan aiyukansa
@suhaybsanusi9811 Жыл бұрын
Wannan ba daidai bane! Maganar da ka dauko ta Albani Zaria ka datse ta ba haka take ba. Ba adalci. Raddi yake a kan maganar wasu. Allah ya kyauta
@SagirLabaran-o6z4 ай бұрын
Ass… Agaskiya na fa’idantu sosai
@sadikmaccido43893 жыл бұрын
Wawa sauna sauna
@alikai79672 жыл бұрын
Abarkalaman albani zuwa karshe mana
@auwalsuleman81523 жыл бұрын
Kauce wahabiyya Dr Shettima Elmiskin Maiduguri RTA in presence
@muntaqawakaso63853 жыл бұрын
Saraki your introduction, and opening comments is too long, to extend your guess looks boring
@تصاميماحمد-ه8ي2 жыл бұрын
,
@kelgressidris30112 жыл бұрын
Munsan komai. Kadai ka kare kashin miyarku kacika riganka da iska katashi a fili kuke mun san komai sunnah doleeeeeeeeeeeee
@binabdallah77433 жыл бұрын
Kai Abul fathi wawan makaryaci ne! Yana karanta wani’abu yana fasaran wani’abu daban!
@salihuabubakar69963 жыл бұрын
Karanto kafassara inda ba daidai ba, ba boring kunya ba 😎😎
@tasiumuhammed7813 жыл бұрын
Bakin zindiki habufatahi yana nan
@muhamedyasir25813 жыл бұрын
My friend ibun taimiya is not a Prophet he is only a Scholar but we no follow him in 100% only Prophet Muhammad we follow 100% even tho ibun taimiya is our Scholar he Make mistake
@yakubumusa56962 жыл бұрын
ka yi da hausa mana
@AbdullahiRecord6 ай бұрын
Allah yakara kusanci ga manzon Allah sheikh
@tasiumuhammed7813 жыл бұрын
Wan nan bakin jakin jahilin yana nan mai bautan kattin baza kamar koggon biri inyasee
@ibrahimmuhammad15693 жыл бұрын
Ai Dan iskan gari Dan karuwa ,shi yasa zagi ya zama aqidarka.
@tasiumuhammed7813 жыл бұрын
Ga babban Dan karuwa irin su tijjani da inyasi
@ibrahimmuhammad15693 жыл бұрын
@@tasiumuhammed781 ,Ai gun taron iskancin Izala da ake ta barbaran uwarka ta sami ciki aka haifeka.Ai mun san duk wanda kaga yana Izala ta zagin waliyai dan zina ne.kuma da kai ake taro a kaduna mafia ta yan luwadi da shan jini ana luwadi da kai.Tsinannu!!
@tasiumuhammed7813 жыл бұрын
Tijjani ne Dan luwadi amma kar ka manta iyassi abin bautanku shiya koyamaku taran iskancin zinace zinace dasu nan maulidi Maza da mata Ku dai kunana sha'aninku na zindiqance wallahi
@ibrahimmuhammad15693 жыл бұрын
@@tasiumuhammed781 ,Ai kai da ubanka ake luwadi daku a Kaduna mafia ta yan luwadi da shan jini ;ita ko uwarka ta sami damar zuwa makarantar Koyarda karuwanci ta Izala kuma ta haka ta sami ciki aka haifeka.Duk yan Izala shegu ne yan luwadi da daghutu Abubakar Gumi ya dauko daga azzaluman sarakunan wahhabiyawa na Aal saud masu luwadi da kananan .Laanannun yahudawa!!
@yahayaarjika8093 жыл бұрын
Sarki zaaki mkk Allah ya kara lafiya
@assawaba71563 жыл бұрын
Abulfasadi Kai jahili ne
@mohamadoukabirou43813 жыл бұрын
Shege dan kwaya 😂 da Wiwi ?? Masharranci dan bidi'ah dan haqiqah komay kowa Allah né)
@moussaalikimba25273 жыл бұрын
Kuyitazagi damabakuda amsa
@salahakabir75403 жыл бұрын
Allah sarki abun tausayi,na tausa maka 😂😂😂
@mangaltahirou38573 жыл бұрын
Dan wawuya
@ahmadmuhammad36583 жыл бұрын
Kai daba karen karanuka jahili kazami mahaukaci,in mu yan bidia ne wahabiyawa kafirai ne karara bisa hujoji barkatai
@mammangarka30103 жыл бұрын
Wallahi ba wani zancen Dankwaya ko Danwiwi... Kawai kayi kokari kasan inda dare yayi maka domin kunnenka ya jiya sarai anyi Maka yankan hujja ko ranar Al'Qiyama.
@DaiyoBaba11 ай бұрын
❤
@souleymanesarki82413 жыл бұрын
Ya zantchan muqabala dakay da Ahmed Mahmud Ahmed da wani ya sa million daya in ka zamna dachi a tikin satin