Raddi ga #YAHYA HAIFAN da Yaronsa #Musa_Yusuf_HASIDUSSUNNAH Akan fadinsu ANNABI S.A.W baida #ALBARKA
Пікірлер: 239
@jabeermuhd71913 жыл бұрын
Allah yakara kareka malam
@adamoumahamadouabdoulaziz64883 жыл бұрын
Allah chikare muna kai moulana abul fatahi
@oumarmoctar45413 жыл бұрын
Masha-allah abulfatahi Allah ya kara lafiya da nisan kwana mai albarka Allah ya kareka da sherrin makiya Allah ya kara ilimi mai albarka
@ibirahimniger25173 жыл бұрын
Wlh duk Wanda yashe annabi wannan kalmar yatabe har abada allah rebamu da izala
@abdoulaziz98763 жыл бұрын
Masha.allah.mln.allah.yasaka.da.alkairi🙏🙏👍👈
@nasiruusman9483 жыл бұрын
Dukwanda zaice annabi baida albarka allah yatsinemashi daduk wanda yagoyi bayan haka matsiyachi
@seynihabimorou66583 жыл бұрын
Allah ya sinewa uwarka da ubanka da malami ka albarka.
@abdulgsm1263 жыл бұрын
Wa yace haka ?
@garbasani63563 жыл бұрын
Masha Allah.gaskiané wanan sheik
@armaisuhu7193 жыл бұрын
Masha Allah malam muna godiya Allah ya kara ilimi
@mamanmoussaibrahim4413 жыл бұрын
Gaskia allah chiryar damu, gaskia kungiyanci kawai matsala ne lokaci ya kai na kowa kungiyar yake karewa bâ addini bâ, kawai izala KO darika mutun in yayi kuskure ya karba in an gyara masa .
@ahmadmuhammad36582 жыл бұрын
Mallam Anan kayi baban kuskure da cewa kungiyanci wanan ba kungiyanci bane,domin manzon Allah s a w)ake magana ya wajaba duk musulmi ya ma haifan radi da nisaha akwai kalamai da Sam duk Mai ladabi da girmama manzon Allah s a w,bazai fada ma Annabi s a w)irin wanan magana hankali bazai karbi ba duk Mai imani sai yaji ba Dadi, abun da Yakama haifan yayi shine ya karbi gyara ya nemi gafarar manzon Allah s a w
@mnassdar74623 жыл бұрын
Malan Allah Saka da Alkhairi dan Albarkar Annabi Muhammadu S A W
@muhamedismo61703 жыл бұрын
Allah yakareka malan aboudl fatahi
@mamanemoutari76443 жыл бұрын
Muji tshoron allah wallahi zamu mutu ,mu daina karya ,charri ko kaage ga kowane irin mutun dan fahimtarmu ta saba.allah yasa mu gane
@shehubala93193 жыл бұрын
Duk yadda kayi bazaka lya kare darikar kuba domin Allah bai taimakon karya.Duk wata hanya wadda bata MANZON ALLAH ba to ALLAH ya kara rusata amin.
@fredericsaoul18113 жыл бұрын
tir da halin ka kai bakada aiki sai bata malumansunnah.
@ismailyahayayarlilo41633 жыл бұрын
MashaAllah,shaikh Allah ya saka maka da alkhairi,ya ja kwananka.
@user-lq4rd9ox1l3 жыл бұрын
الله يحفظك ياشيخ الفاضل
@abubakarabdullahi61833 жыл бұрын
Abulfatahi Allah karama na fahimta
@ahmadmasudbaba50083 жыл бұрын
ولنا لقاء مع رسول الله عند الصراط فمن كان في قلبه شوقاً للمصطفى فليصل عليه ﷺ
@ahmadmasudbaba50083 жыл бұрын
فالصدق فى الغار والصديق لم يرما *وهم يقولون ما بالغار من ارم ما سامنى الدهر ضيما واستجرت به *الاونلت جوارا منه لم يضم
@ahmadmasudbaba50083 жыл бұрын
دمت لنا عزا وفخرا 🥰يا ابو الفتح الثاني
@amadousamo85093 жыл бұрын
Masha Allah
@yusuftanimu44993 жыл бұрын
Kai, Mal. Kaji tsoron Allah, Amma wanan matsalar a fili take, kai ne ka juya mai Magana. Haifan ba zai taba fadin haka, ina da tabbacin inaha Allah Mal. Abdurrazak Yahya Haifan ya fi ka sanin darajar Annabi (SAW). Allah ya saka mai game da kazafin da kayi mai kuma haka ya Zama mai sanadiyyar karin daukaka a wurin Allah.
@abubakarsalihu20493 жыл бұрын
Kurmane kai bakajiba
@mohammedmuntaka24313 жыл бұрын
The izala mind set is the cause of Boko Haram and tension in Nigeria and the Muslim world.
@assumanaabdoul70223 жыл бұрын
Allah yatsare muna imanin mu
@aishamuhammadinuwa67773 жыл бұрын
Allah yakaremana kai allah yasaka da alkhairi allah ya biyaka da gidan aljannah albarkan annabi S A W ameen
@hassanameenhusnah40093 жыл бұрын
Allah ya saka maka da alheri
@shehubala93193 жыл бұрын
Shiriya daga Allahne idan ba hakaba yaya ga haske zaka shiga duhu.Muna tare da sunnar Manzon Allah(s a w)
@abdulahimusa71583 жыл бұрын
Kana nufin monzon Allah ne duhu wahabiya tsinananu maqiyya annabi.saw
@abdulahimusa71583 жыл бұрын
Wanan bayanin hakayake Allah ya tarwatsa fikirasu
@babangidatv52643 жыл бұрын
Masha allah alhamdulillahi mungode sosai sheikh abulfathi assani attijany allah ykaremana ku yayawaitamana ire irenku 🙏🙏🙏
@zakariyauahlulah48273 жыл бұрын
Allah ya sakamaka da alhire
@oumaradam64793 жыл бұрын
Masha allah Abulfatahi Allah ya kara Lafiya
@mamahmadahmad12563 жыл бұрын
Asslamu Alaikum wai kai malam xan tabbayeka Dan Allah da soyayyar ka Ga Annabi kayi ilimine Dan karika yinjayayya koyaya
@bashirsalisu6786 Жыл бұрын
Allah y kareka, y sakamaka d alheri alfarmar shugaba (saw)
@jabeermuhd71913 жыл бұрын
Wallahi izala kunji kunya Allah yakara karemu da tafiyarku wawaye mtsww
@nafiubello29413 жыл бұрын
Allah yakara daukaka da nisan kwana malam
@abdullahibadayi49803 жыл бұрын
To yayi kuskure, kaikuma gayaman a matsayin Jawahirul ma'ni dayace in ankaranta salatul fati sau daya yafi qur'ani sau dubu shidd. Kayarda ko kuskurene. Kafafa inka isa
@Nigeroitv243 жыл бұрын
Annabi shine komai nawa koma ina fatan allah ya kara mun son shi da kaunar shi da kuma kishin shi dan yardar da Allah ya masa
@shehushaba3 жыл бұрын
Allah ya kara ilmi da fahimta
@IlyasuMBako3 жыл бұрын
Kai dai abulfasaadi rikakken dan adawar Sunnah da Ahlul Sunnah ne, kuma kasurgumin dan ina da raddi. Ko da yaushe kadan kake jira wani Malamin Sunnah ya fadi allura ka kera masa garma. Allah Ya shirye ka. Mutum ya zama ba shi da sana,a sai sharri da jafaa,i da kage da 6atanci da Bayin Allah. WALLAHI ka ji tsoron karshenka. Wannan maganar da ka fara yamadidi da ita kana yin 6atanci ga Sheikh Haifan, na saurari hirar da Sheikh Asadus-Sunnah ya yi da shi game da ita dakyau kuma na ji ya ba da (necessary clarification) ga abin da ya fada da kuma abin da ya ke nufi da ita. Kuma ni na fahimce shi dakyau hankalina kuma ya kwanta. Kuma duk wani mai hankali da Ilimin Tauheedi zai iya fahimtarsa. Saboda haka an yanka ta tashi. Sai dai a wajenku makiya da mahassada da ma,abuta sharri da ahlul hawaa, ku ne ba za ku fahimta ba. Wannan kuma ku kuka jiyo, ba ku kuma isa ku cutar da bawa ba sai abin da Allah (S.W.A) Ya rubuta masa. Kuma na ji dadi kwarai, da na ga ihunka banza kawai kake yi. 'Yan,uwanmu Ahlul Sunnah ba ma wanda ya koma ta kan ka. Kuma ko a 'yan,uwan naka ma ba wasu ma,abuta hankali masu yawa 'yan Kasa da ma suka koma ta kan ka. Yawanci duk bakin haure ne wadanda ko hausar tasu ma ba kyau su ke ta yi maka ingiza mai kantu ruwa. Allah Ya shirye su tare da kai bakidaya ku fahimci aibun yin buhutaani ga bayin Allah.
@shehushaba3 жыл бұрын
wace sunnar, sunnan tamiyya ko sunnan Annabi?
@IlyasuMBako3 жыл бұрын
@@shehushaba Watakila kai kake bin Sunnar Taimiyya. Amma mu ba mu san wata Sunnah ba sai ta Annabi (S.A.W).
@mamanelawaly56823 жыл бұрын
Allah ya tona maka Assiri
@yakoubouyakoubou24243 жыл бұрын
wlh izala ba adinice ba allah yaraba kowa da sherin izala in izala kunji kumya wlh
@muhammadadam95653 жыл бұрын
ALLAH yakarama sani shehuna Abulfatahi sani attijjany
@bashirmoallim75513 жыл бұрын
Allah Ya gara lafiya da dauka ka sayyadi
@almusayababayo3 жыл бұрын
assalam. Malam,shawarata shine karinka fahintar karatuttukan mutane. Don anan kaine baka fahintaba Allah yasa mugane.
@zabeiroumoumouni24303 жыл бұрын
Nibanga abin raddi ana ce wayayi annabi albarka ba gareshi takeba tanaga Allah ne amma annabi mai Albarka ne ,miyasa baibar audio ya idaba?
@umarmusa93483 жыл бұрын
Mai yahana ka kaje kanemi full din Ana maganar Annabi Muhammad s a w ne fa amma kana son kayi inkari
@aliyuadam98493 жыл бұрын
Ai wannan fatahin gardama yake ba mukabala ba.
@mahammudbamba56933 жыл бұрын
Allah yasaaka da alhairi yakaramaka lafiya da nisan kwana
@user-sy4mx9rn9v3 жыл бұрын
Sakarai wawa mararra tarbiyya mararr mutunci dakiki wanda baka fahimtar komai sai hauka da shirme kai da uwarka tahaifeka da sani ko tahaifeka da karatu banza katuba zuwaga Allah mtsssss
@ismaelisufmartin2543 жыл бұрын
Allah ya taimaki duk wanda yake kan gaskiya, kuma Allah ya kaskantar da duk wanda yake kan kuskuré !
@jabeermuhd71913 жыл бұрын
Allah yashirya wanda yakekan kuskure
@shehubala93193 жыл бұрын
. Kai. Wanne irin mahaukacin dan bidiah me?
@mohammedmuntaka24313 жыл бұрын
The izala mind set is the cause of Boko Haram and tension in Nigeria and the Muslim world.
@dandalinhaifan72803 жыл бұрын
Jahili abul fatahi, kana yaɗa alfasha. Sheikh Haifan yayi bayanin akan abinda ya fahimta daga tambayar. Batun Albarkan Manzon Allah SAW, kaje ka saurari ɗinbin karatuttuka da Sheikh yayi yana bayani akansu. Maqiya sunnah munsan manufarku, burin ku shine ku ɓata makamin da al umma take anfana asanadin karatu dayake koyarwa.
@oumaradam64793 жыл бұрын
Masha allah
@jabeermuhd71913 жыл бұрын
Dan gwagwarmaya Allah yakara karemuna kai yasayyadi dodon izala da wahabiyawa
@andullababagero23823 жыл бұрын
Mungode Allah ya gara lfy
@yawurawamushadariya15153 жыл бұрын
Allah kara basira
@mustaphayusuf53393 жыл бұрын
Makaryacin banza ku agurin ku har Annabi kuke roko, amma ka koma wayar Sheikh Haifan da Sheikh Musa zaka fahimta indai gaskiya kake nema
@jabeermuhd71913 жыл бұрын
Boko haram asirinku yatonu
@maazouabou50883 жыл бұрын
Jazza kumlahi bilkairi malan allah yakara lafiya amine
@salimabubakar33563 жыл бұрын
Masha-allah
@abdurazakmikail7743 жыл бұрын
ina bin karatunka kuma ina sanka amma kudinga jin tsoran allah acikin lamarunku dan manufarku kudena sharri banbancin akida bashi zaisa kayiwa mutum sharriba kaima kasan me yake nufi .wan nan abinda kukeyi ba abinda zaci da musulunci gaba bane ya kamata kugyara gaba dayanku
Sheikh Abulfathi Allah yaqarama fahimta Dan albarkar ANNABI SAW
@mustaphamamman59873 жыл бұрын
masha.allah
@hagushagus81183 жыл бұрын
Allah yasaka da alkhairi ya kara haske ilimi dodon wahabiyyawa
@bashirmlnharou22413 жыл бұрын
allah ya saka da alheri
@ibrahumrasta6846 Жыл бұрын
Nice
@nafiuidi21763 жыл бұрын
Wannan gaskiya ne tabbas duk wani hajilci da munafurci yagama tattarewa ga yan izala wahallalu
@abdullahibadayi49803 жыл бұрын
To ba mamki mal Haifan yayi kuskure to kaima kahuto fili kace shimfida farin kyalle ayi da'ira ana wani salati wadda Mazon Allah bai koyara ba addini bane inka isa
@fawzifawzi20763 жыл бұрын
مشا الله
@sanusiajiya97323 жыл бұрын
Allah ya krama karfin guiwa
@jibrinisamohammed72983 жыл бұрын
Gaskiyane sayyid
@abdulahisaimaila-vb8tj Жыл бұрын
Allah yasa albarka
@abdullahibadayi49803 жыл бұрын
Haka kaima Mal Ja'afar da Albani dakace sune tushen Boko Haram munbarka da Allah kana da abinda zaka gayawa Allah
@lawaliboubacar44993 жыл бұрын
Kasane abinda yeke nufi amma katsanzamishi duk Mai zagi manzo ya Allah ka walakantashi
@HussainAbubakar-yh3gc19 күн бұрын
Sahibul hujja ❤❤❤❤
@mamarameenatu37633 жыл бұрын
Shehu nah allah qara lfy ya stari mana ku sukuma allah ganar dasu
@auwaluabubakar92183 жыл бұрын
Gaskiya yan dariqa kuna da son zuciya anzagi annabi s.a.w haryau ku yan tijjaniya bakuce komai saboda nakune yazagi annabi s.a.w shiyasa kukayi shiru wannan munanci ne da son zuciya
@mohammedmuntaka24313 жыл бұрын
The izala mind set is the cause of Boko Haram and tension in Nigeria and the Muslim world.
@tijjaniabdullahiinuwa64663 жыл бұрын
Ba ladabi kaima da kake maimata abinda suka ce gsky Mallam, saboda haka a rika kulawa kuma a dinga neman kalmar da zaai amfani da ita akan Shugaba S A W. Hakan kuskure sosai kada ka zama a maimakon nuna mutane abinda ya faru kuma kaima ya zama kana fadawa Shugaba S A W kalmomin da basu dace Allag yasa mu gane gaskiya
@shehushaba3 жыл бұрын
kai jahilin ina ne, baka da fahimta
@yusufshafiushafiusaleh72123 жыл бұрын
Allah qarafahimta
@malamabba67163 жыл бұрын
Innaka lada tahdi man ahbabta walaakinnAllaha yahdii manyyashaa’u.......
@auwalsani82333 жыл бұрын
Dan Sha sha
@yusufaahmedsani71593 жыл бұрын
Aslm alkm malam Abdul fatahi Sani bauchi abunda kake Allah ya saka da alkairi mungode sosai Allah yakara kusanchi da Annabi SWS daga kananka almajirin ka masoyinka muhaman Sani daganan tripoli a kasar libiya
@ibrahimbabangida89013 жыл бұрын
Allah yaganardamu gaskiya
@auwalsanitakalafia29723 жыл бұрын
Allah kara kusan ci
@acumar17293 жыл бұрын
Karatu daban Fahimmta daban Karantarwa daban Tarbiya daban
@abdullahibadayi49803 жыл бұрын
Shehunka Inyass yacewa wasu mabiyansa " IRJi'u ILa buyutukum qad gafartukum" to Mal. Ina tambayarka wayake gafara?
@umarmusa93483 жыл бұрын
Kakawu gurin Sannan kasani yanzu ana maganar ne akan manzan Allah s a w
@IlyasuMBako3 жыл бұрын
Kuma kai ba don jahili ba ne murabkab ko dan son zuciya ba, ai da ya kamata fahimci cewa, waccen maganar da Sheikh Ibn Taimiya ya yi na ba da tabbaccin nasarar Mu'minai akan kafirai kuma har ya ke ba da tabbaccin cewa, abin a rubuce ya ke cikin Allon Lauhin Mahfuz, na iya kasancewa ishara ya ke yi da abin da Allah (S.W.A) Ya ke fada a Ayoyi da dama cikin Alqur,ani. Misali akwai a cikin wata Aya cikin S. Mujaadala inda Ya ke fada cewa, "KATABALLAHU LA,AGLIBANNA ANA WA RUSULIY, INNALLAHA QAWIYYIN AZEEZ". DA KUMA fadarSa a wata Ayar cikin S. Aali Imrana cewa, "IN-YANSURKUMULLAHU, FALAA GAALIBA LAKUM.....". Har yau da fadarSa a wani wurin, "WA KAANA HAQQAN ALAINA NASRIL MU'MINEEN". Da saurasu da sauransu. To bisa ga yaqeeni na sanin wadannan albishirori daga Allah (S.W.A), Sheikul Islam Ibn Taimiya zai iya bugun kirji ya fadi waccen magana ba kuma tare da ta ci karo da Tauheedi ba. Ai Allah (S.W.A) ya ce zai yi kuma Shi ya tabbatar da zai yi. Bugu da kari kuma, abul fasaadi, ka manta da wani mutum wanda Annabi (S.A.W) Ya ambata a Hadithi wanda mutane suke kallonsa a wulakance saboda da halin da kuma irin siffar da ya ke ciki. Amma saboda tsarkin zuciyarsa, Manzon Allah (S.A.W) Ya yi nuni da cewa, da mutumin zai daga hannu ya rantse cewa, Allah (S.W.A) sai Ya saukar da ruwan sama, da kuwa Allah (S.W.A) lallai sai Ya ku6utar da rantsuwarsa Ya yi ruwan. Kuma Manzon Allah bai ce sai da mutumin ya ce In shaa Allahu. Haba abul fasaadi attijani, ka makance ka kasa fahimtar gaskiya, kana ta kokarin kara 6atar da jahilai da wawaye, ga ka kuma wai kana da,awar Malanta. Allah Ya shirye ka.
@MohammadMangaAliyu2 ай бұрын
Kai wannan mutumin tsinanne kai. Don kana gaba da mutum shi ke nan dole sai ka muzanta mutane? Allah wadaran ka, jaki Jahili. Kai ne yanzu ka ce Annabi Bai da albarka. Allah Ya san me Malam ya ke nufi. Kana juya zance don baƙar gaba. Jaki wawa tsinanne.
@saddamahmed77173 жыл бұрын
Kai kaji tsoron Allah wanna bashine abinda hhaifan yake nupi ba nonono Yana nupin Allah be kadai albarka take a hannunsa
@mohammedauwal97893 жыл бұрын
Allah ya saka da alkairi ya kara lafiya
@ibrahimarfyarfy34253 жыл бұрын
Wallahi basu karatu abinda suka sani shine kafirta mutane kuma da qin mazon allah
@suleimanmohammed66903 жыл бұрын
Ku musulmi, kuna da Matsala wallahi, musuluncin nan fa daya ne.
@duniasamson90383 жыл бұрын
YAHAYA HAIFA KO SHEGE, DANBANZA, ALLAH YASINE MASA
@SsS-uq8qn3 жыл бұрын
Ameen
@abdullahibadayi49803 жыл бұрын
Abdulfathi kaji tsoron Allah.
@almourabiou36403 жыл бұрын
wawawawawaWawaA
@kahlifakomai77233 жыл бұрын
Subbahannllahi yaro Allah yachiryaka
@yusufabdullahi47863 жыл бұрын
Mallam ina fahimtar take zuwane? Kullum kokarinka ka kafa hujja da karya baka tsayawa ka fahimci gaskiyar alamarin zance.
@nafiuidi21763 жыл бұрын
Duk wani dan izala maqiyin manzon Allah Allah tona asirinsa tun aduniya ya wulaqnta dan uwarsa
@yusufshafiushafiusaleh72123 жыл бұрын
Allah qafahimta
@abdussalamaliyu59133 жыл бұрын
Kai kaskiya abulfatahi kai wawa ne batacce mai batarwa
@shehushaba3 жыл бұрын
kai ko makiyin Annabi ne
@jabeermuhd71913 жыл бұрын
Kuma danboko haram
@dimalamabdoulkader35393 жыл бұрын
Kai matsalarka hassada da gulma. Kulum kana tchikinn zague. Bakataba tabsir ba sai dey kamey kamey.
@garzalikoce93883 жыл бұрын
Gaskiya dayace
@middlebrotherstv14633 жыл бұрын
Turomana shaidan ya fadi hakan
@malamabba67163 жыл бұрын
Wannan dan tijjaniyyar ko kadan bashi da fahimta wlh.
@shehushaba3 жыл бұрын
kai ma ka yarda Annabi baya da albarka kenan, to kai me nene fahimtar ka game da maganar bawabiye Haifan?
@malamabba67163 жыл бұрын
shehu Usman shaba ka yarda Annabi me ke bada albarka ba Allah ba?
@inoussayacoub84683 жыл бұрын
Mahauwkachi Abdoul fasdi uwarka tayi hasaraka
@aliyusuleimanmusasuleimanm99213 жыл бұрын
Allah ya sakada alkairi dodon yan izala
@abdullahiabubakarmohammed61933 жыл бұрын
Kuji tsoron Allah dukanku domin kuna Kara raba Kan musulmi