Allah ya jikan shugaban kasar Iran da wadanda suka yi hatsari tare da shi, Ya Allah ka ha'da kawunan Musulmi.
@jamiladam642028 күн бұрын
Allah yakarbi shahadarsu😭😭😭😭🤲🤲
@user-cc4ii7rd4s28 күн бұрын
Ba a shiga tsakanin bawa da mahaliccinsa,Allah ya sa mudace ameen duka
@user-dj5uf4hq9r23 күн бұрын
Allah yajikansa darahmah yagafarta masa zunuban sa ya sa aljannah ta zamo makoma garesa. musulmi ne dan shi'a ne mutumin kirki mai yiwa addini musulunci hidima da kariya dare da rana. Duniyar musulunci tayi babban rashin. 😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢
@harunasulaiman378327 күн бұрын
Wallahi karya kakeyi Sayyadina Ali jinin Manzon Allah Yafi kowa daraja da Falala Kuma Niba dan Shi'a bane ni Musulmine Sak
@d.bcooper227126 күн бұрын
🤡 😅
@SaudatAbdullahAbdullah27 күн бұрын
Gaskiya kayi asara Allah ys kuna da rabo, ku gane.
@d.bcooper227126 күн бұрын
😅😅😅
@SamailaFarao28 күн бұрын
Malaimai Nigeria Allah ya jirye kou amèene.allah daine .
@abdulyasariyusuf54927 күн бұрын
Allah ya jiƙansu da rahama Inkuma Aljannar ta uwar mutumce seya hanasu shiga
@harunasulaiman378327 күн бұрын
To ai wallahi sai in yiwa shugaban kasar Iran Addu'a banyiwa na Makka ba domin shuwagabannin Iran sunfi na Makka kishin Musulunci da Musulmai
@d.bcooper227126 күн бұрын
Alhamdulillahi ka yarda cewa Shugabannin Sunnah (Saudiya, Izala, etc) sun lalace sunki yakar Amurka 10:50
@nurabashir610727 күн бұрын
Mu dai muna addu'ar Allah ubangiji ya gafarta musu" yasa aljanna ce' makomar su" Ku kuma Allah ya shirye ku"
@shamsuddeensaleh48226 күн бұрын
Musulmai ne kuma in shaa Allah suna Aljannah. Ku dai kun shiga uku wallahi damuwar ku kuga mutum a wuta. Allah ya kyauta
@user-ql9kl9xr3h27 күн бұрын
Masha Allah
@omardango43327 күн бұрын
Gaskiya Nigeria kounada aiki wallahi , Allah yassa kougané inda Dounia ta dossa .amin
kuma in kun isa dan Allah in Allah ya masu rahama ku hana
@HashimuAbdullahi-fx1df25 күн бұрын
Allah jikan Raisi
@user-yn5il8dj4q28 күн бұрын
Allah ya rabamu da son zuciya
@khadijahjibrin450028 күн бұрын
Toni Iran tafimin shuwagabanni qasar saudiya sau trillion. Iranian people are good people. Shuwagabanni saudiya sune masu ci da addinin musulunci
@khamisgarba514727 күн бұрын
Toh Alhamdulillah naji dadin coment din mutane kowa yasan cewa ku makiya Allah da manzansa ne tunda bakwajin kunyan yin karya da kage babu adalci a zukatar ku Allah ya shiryeku
@d.bcooper227126 күн бұрын
😅😅
@IsahMuhammad-zf7ee28 күн бұрын
Allah jikansha da rahama Ameen ya rabbi
@Hussainisaidu-rf7cw25 күн бұрын
Allah ya sadardamu ga dai dai
@SouleyIde-eb9ib26 күн бұрын
Kai izala matsalar hadin kan musulmi☝️🙏❤️🇵🇸
@mourtalahmohamed185525 күн бұрын
Jining annabi allah yashigarda dashi aljanna
@maryamsani316028 күн бұрын
Jazakumullahu khaira,Allah SWT Ya jiqan kullihin Musulmi da Rahama
@sadamallassane696627 күн бұрын
Kuji tsoron Allah yan izala
@KabeerAmeenu23 күн бұрын
Allah yasa mu dace
@fodiyoabdullahi247226 күн бұрын
Ni bana shiah amma ina rokon Ubangiji Allah ka gafarta masa alfarmar manzon rahama SAW
@muhdnasir100528 күн бұрын
Allah yaimasa rahama
@user-vm7jq9xf1u25 күн бұрын
Ku mace mu kafurai ne mana Indai a gurin Allah mu ba kafurai ba ne Sai me
@user-nw2jn8et6l28 күн бұрын
koma wane irin akidanesuke allah yajikansu da rahama saboda musulmaine domin sunayin sallah
@user-yn5il8dj4q28 күн бұрын
Amin
@AlhayatAlhayat-jr8wq28 күн бұрын
Wani irin sallah sukeyi komakasan suwaye shiah malah kafin kanemamasugafara kuma kasan menene musulinci kokan ayoyin qurani nawane shia takaryata me hukuncin wandaya kiyarda da aya daya naqurani
@user-yn5il8dj4q27 күн бұрын
irin wanda faɗa rubuta a Alƙurani
@hassanabdullahi421826 күн бұрын
Allah ya jikan su da Rahama. Da yake ubanka ne yake da Aljannah. Yan iska tsinanu
@d.bcooper227126 күн бұрын
Amma wannan hoton naka ne ko dai na mahaifinka??
@abubakarharuna999825 күн бұрын
Malam kaji tsoron Allah
@Nasr_924 күн бұрын
Man Qala La ilaha illallah ? Don basa son sahabbai baya daga cikin Tauhidi.
@nafiuibrahimisahkubarachi157527 күн бұрын
Allah yajiƙan shugaban kasar Iran da sauran al'ummar Musulmi
@M.Kmuhd.2fc7jy7p27 күн бұрын
Hmmm
@Sirnajjashi26 күн бұрын
Su fa wasu malaman Nigeria ganin suke suna iya bada Aljannah koh hanata, Allah ya gafartawa musulmi.
@user-se1xc8vl3b25 күн бұрын
Mutane kokun yar karya basayi wllh kuji tsoran allah bakuda ilimi amma kuce saikunyi mgn bbukomai akwai allah
@ahmadsaad946528 күн бұрын
😢😢😢
@amadoualfariibrahim119928 күн бұрын
Kouli nasfi zalika katoul maoutih.
@khalidtr735128 күн бұрын
Gaskiyyane
@dolooumarou909928 күн бұрын
Allah chijinkanssa bamouboukata da jawabanka
@ibrahimyahayasambo217428 күн бұрын
Why didn't you talk about izala the way you explain the other
@user-mx8ek6ow5j28 күн бұрын
‘Yan Izala Allah ya shirye ku. Wallahi ba kuda kunya. Allah ya Jikan Shugaban Kasar Iran. Allah ya Bashi Aljanna firdausi. Ku je ku ji da Shugaban ku MBS da abokan ku Boko Haram.
@LantanaAbdullahi-gn7gt27 күн бұрын
Kai yanzu a matsayinka na wanda ka alakanta kanka da ilmi, menene amfanin wannan maudu'i naka?
@yahayabalarabe878624 күн бұрын
Raba kawunan musulmai
@MuhammadardoZainulabideeng27 күн бұрын
Allah ne yafifita SAYIDINA ALI BAKUWA BA . AKWA WANDA BAYA GADUN UBANSA ?
@harunasulaiman378327 күн бұрын
Shugaban Iran ai nafi na Makka kishin Addinin Musulunci da kuma musulmai
@AlhayatAlhayat-jr8wq28 күн бұрын
Zakajawo cecekuce ba akare wandda akecikiba haryanza kakawonakakayma annayin nazirikan ayimagana akanwanni Abu kayday kasan suwayeshi ah
@yakubudau897327 күн бұрын
Malam kakuma makaranta jahili
@muhammadgarbayahaya771328 күн бұрын
Wnn malamin bashi da kunya ina tambaya ya halalta a nema wa Dan izala gafara😊
@AdaAdam-ho5gr27 күн бұрын
Izala kwoyin yahudu, izala fa wats bangare ne daga cikin kugiyoyin yahudawa .
tsakanin bangaren shi'a da musulmi kana nufin su shi'a ba musulmi bane kenan
@user-yn5il8dj4q28 күн бұрын
ai su gani suke su ne kawai musulmai Allah ya rabamu da aqidar kafirta wanda ba raayinmu ba
@yahayabalarabe878624 күн бұрын
Ku tambaye ya halatta ayi wa marasa kishin addininsu ,masu hada kai da yahuwa ana kashe yan uwansu ,Sallah in sun mutu ?
@babanameeradashukraparisa28 күн бұрын
Shi ma dan Izala ya halasta a yi masa addu'a ta neman gafara ????
@AbuIsmaila-xb9du28 күн бұрын
Kayi tunanin a mahan gar ilimi
@user-yn5il8dj4q28 күн бұрын
indai be halatta a yi ma dan shia gafara to ba wanda ya halatta a nema wa gafara
@user-yn5il8dj4q28 күн бұрын
indai be halatta a yi ma dan shia gafara to ba wanda ya halatta a nema wa gafara
@user-yn5il8dj4q28 күн бұрын
indai be halatta a yi ma dan shia gafara to ba wanda ya halatta a nema wa gafara
@BassirouAbdou-kb3pi28 күн бұрын
Haba Malam ai ina sa ran musulmi ne tunda yana shahada sauran daga ne
@baruwankuinaruwanku318726 күн бұрын
Kan maganar cutar da Musulunci da Musulmai: bakan me Muhammad Al-sa'ud that Muhammad Abdulwab suka yi ba Koko kaki ka fadi ne
@AliyuHudu-qr7ob27 күн бұрын
Wawa kawai kullum ba abinda kuka iya sai kafirta waɗanda basu bin Firkanku
@user-yn5il8dj4q28 күн бұрын
shi kuma me zagin iyayen Annabi da iyalan annabin meye hukuncinshi.
@nurumuhammadjmd641128 күн бұрын
Hhhhhhh hhhhhhh hhhhhhh
@sulaimankaraye992824 күн бұрын
To Ka Fara magana akan shugabanka na saudi arabia da ya bude da bada dama matan saudiya suma su riga zuwa swimming pool kasan san dai yadda ake zuwa wannan wajen, dan neman followers, kuma kowanne abun ya faru ne kusan lokaci daya
@abou44028 күн бұрын
Ya halata muslimi ne
@user-nb1oz8ug4y28 күн бұрын
To ai kowane irin musulmi ma kayima addu'a, sai idan musulmi salihi ne, domin akwai mugun musulmi. Akwai munafuki. Sai in salihi ne San Nan Allah zai gafarta mashi. Amma munafuki gara kafiri da shi.
@ishakuabdullahi-ce4zb28 күн бұрын
wani lokutan malamanmu na ahlussunnah bako kyautawa bawai sai mutum yamutu zakuna magana akaiba already kunriga kunyi karatu akan yanshi'a so no need dan yamutu kasake dawowa kai
@user-yn5il8dj4q28 күн бұрын
ga matsalolinmu kun kasa bada hanyar da zaa kawo gyara a kasarmu kun zo kun ishemu da maganganu wata shia da wasu aqidu wanda magananku yawanci son zuciyane Allah ya shiryemu ya shiryeku gabaɗaya
@JabirMohammedKiruwa27 күн бұрын
Idan daina fahimci maganarka, to ai wasu ba a din wahabiyyah izalah, suna zagin sahabbai, Kamar ibn taimiyya
@AbdoulAziz-el4xi27 күн бұрын
Hum kuna da abin mamaci basu Salah ne
@user-qs5bz2rh2g28 күн бұрын
minene shia?? wlh shia musulucine sbd hanyace ta qaunar annabi da alibaiti wlh mumusulmi munyi babban rishin jagora acikin adini musulinci allah yaji qan shi darahama waliyin allah