Al amen fatan alkhairi Dan Allah yaya sunan wannan makadin wanda kandasaka a wannan hiran
@alameensokototv4969 ай бұрын
MAINAKADA BAKURA
@lawalemirkaura72079 ай бұрын
Assalamun alaikum warahammallahu Taalah Wabarakatuhu Al Amen don Allah kataimake ni da wakar Mamman ta Mai nakada Bakura
@alameensokototv4969 ай бұрын
To
@alameensokototv4969 ай бұрын
Aha
@rabiulecturer405110 ай бұрын
Ammade maganar dayake ta cewa su suka koyawa me caji dambe akwai kuskure domin me caji abokin damben musan Kadunane ba shagoba, Kuma me caji Naga yayi tashe a Lagos harma musan kadunan yasha kasa
@alameensokototv4969 ай бұрын
To
@jamilusuleiman107910 ай бұрын
Muna ta jiran Nura Dan karami
@alameensokototv49610 ай бұрын
To
@mainasarazakariyau21159 ай бұрын
Al Ameen lambar da kasa ta Hassan Nakeku Bata zuwa ko akwai wata?
@alameensokototv4969 ай бұрын
Gaskiya babu
@jamilusuleiman107910 ай бұрын
Masha alllah
@alameensokototv49610 ай бұрын
Allah abin godiya
@usmanbashirisyaku168410 ай бұрын
Al ameen ayimana hira da chindon gurumada
@alameensokototv4969 ай бұрын
To
@zayyanaabdulrahman904910 ай бұрын
Gaskiyane yabuge Dan rabi a katsina shima ya fara bugeshi a katsina duk dambenda ya fada gaskiyane sanyi yaki sosai a katsina har isiya na wukari ya buge shida babangida Dan funtua