Rashin son fadin gaskiya ne ya sanya Tinubu kama Usman Yusuf - Muhammad Rabi'u Sabo Bakin Zuwo

  Рет қаралды 14,306

DCL Hausa

DCL Hausa

Күн бұрын

Rashin son fadin gaskiya ne ya sanya gwamnatin Tinubu kama Farfesa Usman Yusuf - Muhammad Rabi'u Sabo Bakin Zuwo

Пікірлер: 33
@Abdurrashid1110Ayuba
@Abdurrashid1110Ayuba 5 күн бұрын
Kuma sabuwar jam'iyyar d za'a kafa Muna tare daku Kuma insha'Allahu Allah Yana tare damu.
@yahuzatahir5263
@yahuzatahir5263 4 күн бұрын
Allah Ya saka maka da alkhairi Alhaji Sabo Bakin Zuwo.
@waitakasunnah
@waitakasunnah 5 күн бұрын
Muna wannan tafiyar 100percent saimunkawo karshen zalunci insha Allah
@yusufyahuza4222
@yusufyahuza4222 6 күн бұрын
Allah ya saka mana tsakaninmu da azzaluman da tsinannun malamai
@kamalbeach471
@kamalbeach471 5 күн бұрын
Allah yasakama da Alkhairi malan Rabiu sabo bakin zuwo
@AhmadAlaina
@AhmadAlaina 5 күн бұрын
Gaskyne Allah ya kawo Mana mafuta alfarman manzo Allah s.a.w
@MuhammadAuwalAbdullahi-lb2vm
@MuhammadAuwalAbdullahi-lb2vm 5 күн бұрын
Allah ya yi muku Jagora muna tare daku insha'Allahu
@abubakarbaba9051
@abubakarbaba9051 6 күн бұрын
Mun gode baba Allah ya kara lafiya,in sha Allah sai kun ga farin ciki kafin ku bar duniya ta hannun matasa sai Nigeria ta dawo hayyacin ta
@MuawiyyaIsyakuIbrahim
@MuawiyyaIsyakuIbrahim 4 күн бұрын
Allah kaimana maganin wannan gwamnati
@usmanyakubu8788
@usmanyakubu8788 5 күн бұрын
Babanmu allah yajazamani da I Mani munanan in Sha allah bagudu bajada baya, from now to 2027 Nigeria na MATASA ne.
@bibifarouk255
@bibifarouk255 5 күн бұрын
wannan ba karamin karin karfin geiwa bane Allah ya bamu sa'a ameen
@IbrahimAbubakar-z2p
@IbrahimAbubakar-z2p 4 күн бұрын
Zaharadin kaji tsurun Allah
@MusagarbaSaad-ir3yp
@MusagarbaSaad-ir3yp 4 күн бұрын
Wlh. Baba. Free our professor 💫 justice for him 💫 🔥 must change APC 2027 Election I swear Allah Yasa ka da mafifichin alkair 💫 Baba 🔥🔥
@Abdurrashid1110Ayuba
@Abdurrashid1110Ayuba 5 күн бұрын
Muna tare d masoyanmu a Nigeria Yaa Allah ka kawo mana karshen mulkin zalunci d yaudara d karyan d rashin kwanciyar hankali a mulkin Tinubu. Amiiiiin
@Abdurrashid1110Ayuba
@Abdurrashid1110Ayuba 5 күн бұрын
Gaskiyane Tinubu baida hankali domin akan Prof. Sedai mu mutu Kuma insha'Allahu zamu fito zanga zanga Kuma insha'Allahu Tinubu d makarrabansa sun gama mulki. Suda mulki sedai a su mulkin iyayensu.
@abubakaradam1408
@abubakaradam1408 4 күн бұрын
Free Prof
@drwakili536
@drwakili536 3 күн бұрын
Free Prof Usman Yusuf
@ahmedmusa5188
@ahmedmusa5188 5 күн бұрын
Gaskiya ne ya baba
@Mukhtar_Hausa_lng
@Mukhtar_Hausa_lng 6 күн бұрын
Allah yadda shuwagabannin ƙasata Nigeria 🇳🇬 suka saka talakawan Nigeria 🇳🇬 idan alkhairi ne Allah yasaka musu da alkhairi Allah idan kuma asane sukeyi muna Allah kajarabesu da abinda talakawan Najeriya 🇳🇬 suka fuskanta
@aminumukhtar
@aminumukhtar 6 күн бұрын
Wanan gomnatin ta Tunibu Allah ka gaggauta kawo mana karshenta
@ShehuManniru
@ShehuManniru 6 күн бұрын
Bamatareda APC har abada sai munchimutunchita 2027
@ZugachiTV
@ZugachiTV 3 күн бұрын
Wannan maganar gaskiya ce Allah yasa shuwagabannin mu sunaji. Kuma su gyara domin ana shan wahala a kasar nan.
@abdullahiyolaabubakar9547
@abdullahiyolaabubakar9547 5 күн бұрын
Assl. Wanna gaskiyane
@sabodkddkdsabo1225
@sabodkddkdsabo1225 6 күн бұрын
ALLAH YA SAKAWA PROP. USMAN
@MusaIdris-bn7oc
@MusaIdris-bn7oc 4 күн бұрын
Gaskiya azo agyara. Dokedokennan da kame mutane bazai haifi Da Mai idoba.
@hassanmayaki5563
@hassanmayaki5563 4 күн бұрын
✅☝️☝️☝️✅🕋🕋🕋✅🤲🤲🤲✅🙏🙏🙏✅🙌🤝😁👏👍✅
@mubasshirabubakar
@mubasshirabubakar 6 күн бұрын
Zaluncine kace mawaki yahi malami daraja. Kuma malami nada damar yin siyasa donko annabawa nayin siyasa da shiga harakar mulki
@shehuyakubu9753
@shehuyakubu9753 6 күн бұрын
Amma kamar baka fahimci abinda ya fada ba ko yake nufi. Ba cewa yayi fa Mawaki yafi Malami ba, yace a wannan gwammati dama wajen 'yan siyasa, mawaka yanzu sunfi Malamai domin Malaman sun zubda girma, kima, da daukaka da Allah ya masu.
@shehuyakubu9753
@shehuyakubu9753 6 күн бұрын
Amma kamar baka fahimci abinda ya fada ba ko yake nufi. Ba cewa yayi fa Mawaki yafi Malami ba, yace a wannan gwammati dama wajen 'yan siyasa, mawaka yanzu sunfi Malamai domin Malaman sun zubda girma, kima, da daukaka da Allah ya masu.
@illiassoudade
@illiassoudade 6 күн бұрын
Suwanene gewayan tinubu a hukumce ? Fulanine masu son kauda duk wanu bahaushe daga kan milki. Dan allah kuyi nazari a kan duk madafin ikon gwamnatin taraya da gwamnatotin jaha,ina wani baushe guda daya tak minista ko gwamnan jaha a arewacin najeria. Kai al'amarinnan yana bada mamaki.
КОНЦЕРТЫ:  2 сезон | 1 выпуск | Камызяки
46:36
ТНТ Смотри еще!
Рет қаралды 3,7 МЛН
Война Семей - ВСЕ СЕРИИ, 1 сезон (серии 1-20)
7:40:31
Семейные Сериалы
Рет қаралды 1,6 МЛН
NAFISAT ABDULLAHI | Madubin Usman Kabara #39
1:28:03
Usman Kabara
Рет қаралды 21 М.
Halin da Farfesa Usman ke ciki yanzu haka a gidan yarin Kuje
10:24
Matsayar Majalisar Malaman Kano kan rikicin Masallacin Sahaba
13:58
Karatuttukan Malaman Musulunci
Рет қаралды 18 М.