We stand with Sheikh bn usman kano, the great scholar of the century!!!
@umarkabeer12637 күн бұрын
Tabbas an cutar da Sheikh Bn Othman, Allah ya bawa Malam hakuri
@saifussalafiya8 күн бұрын
Uhummm rayuwa kenan!! Allah yake bada dukiya ai ba uban wani yake bayarwa ba,balanta wani banza yayimasa gorin dukiya/kudi ba. Malam yafi qarfin wulaqanchi insha Allahu Rabboul Alaemiinn.
@umarabubakar42418 күн бұрын
Gaskiya bin Usman ya fi hujjah kawai akwai siyasa a lamarinnan
@MohammedIbrahim-ec9zp8 күн бұрын
Allah ya kawo mana karshen Wannan husuma Amma dai ba,a kyautawa Sheikh Bin Usman ba Gaskiya
@saanataala74725 күн бұрын
Hasbunallahu waniimal wakil Allah yayimana maganin malamai masu zubarwa malamai daraja .gaskiya malamai kyyi karatu tanutsu don Muna kallonku Kuma ance muyi koyi daku. Duniya bakullun take DA darajaba . Gaskiya DA adalcishizai saimuku Duniya DA lahirarku
@AliUsman-iu5cx8 күн бұрын
Yakubu Allah yakara jagora yakuma tsare dukkan abunki.Allah yakara basira
@DrMASK-zc6fd8 күн бұрын
Malam Bin Uthman shine Malami a cikin su kamar Yanda jawabai suke ta maimaitawa. Sauran kuma sune 'yan gangan. Mai kifi shi kuma ya gina misalin 'masjidid dirar' ... wa tafriqan bainal mu'amineen
@SaniYusufSoba5 күн бұрын
@@DrMASK-zc6fd Aslkm. Don Allah murinka fadin alkhairi ko munyi shiri don haka Babban masoyinmu Annabin Rahama ya karantar damu!
@HalimaIsah-h6p8 күн бұрын
Allah yabashi masalla cin daya fishi mutane da girma dasamun daukaka dakuma jama a
@Aliyuumar6337 күн бұрын
Allah ya jikan mahaifa malam yakubu
@MusaSufy8 күн бұрын
Allah keuta Nigeria kenan Allah samudache hasada mu gunchiwu
@usmanabdullahi86108 күн бұрын
Allah ya saka da Alkhairi majalisar malamai
@mukhtarbello45068 күн бұрын
We stand with Bin Usman
@BuhariZubairu-zp6sd8 күн бұрын
Alhamdulila wlh mu tafi nono fari malam yakoma nasa sukuma surure nasu suyi jumma'a muyi jumma'a suyi idi muyi Idi ba cuta ba cutar wa
@AdamuIlelah6 күн бұрын
Mal, Ibrahim Khalil you are a leader. Keep it up
@habeebmujabamusa13618 күн бұрын
Wato Allah ya kyauta Amma dai abun Babu dadi sedai naji dadi tunda nayi sulhu Dan shine Alkhairi. Amma dai abunda akayiwa malam, kama mutum ne yake VC a wata university SE aka Gina wata sabuwa kusa da Shi akace itace new campus bayan an Gama ginin SE Shi wanccen VC a bashi registrar
@YusifAhmadYaro8 күн бұрын
Gaskiya naji dadi da aka naimawa malam mafita
@SaniYusufSoba6 күн бұрын
Allah yayi jagora ya tsare sharrin shaidan
@user-yw8pc6wu7d5 күн бұрын
آمين يا حي يا قيوم
@SHAWARATV-r1e8 күн бұрын
Allah ya kawo mana zaman Lfy Ameen
@YahayaAbubakarInuwa-x8r8 күн бұрын
Alla ya sakawa majalissar malamai da Alkhairi. Musamman Malam Ibrahim Khalil.
@sulaimanalhassanadamu68588 күн бұрын
Salam yakubu musa fagge Allah yasakamaka da Alkhairi akan yadda kajajurce wajen bayyanamana gaskiyar abin dayake boye Nagode daga Kaduna
@yusufshitu37018 күн бұрын
Bin uthman ya koma tsohon masallacinsa Allah zai bashi mafita, su kuma munafukan Allah ya shirye su
@bbmubarakmubarak78998 күн бұрын
Nima haka nace wlh masallaci da malam yake kwalliya
@MaawiyyaUmar8 күн бұрын
Allah ya kara basira
@aleelawan8918 күн бұрын
Tin farko yaudarar bin Usman akayi gsky indai hakane
@africanindustries37088 күн бұрын
Malamai de sun bazama neman kudi a Abuja, a Jos, a Kano da Lagos. Duniya, duniya, duniya kawai !!!
@mustaphaibrahim50788 күн бұрын
Lokaci yayi dasu Malam Ibrahim Kalil Da ireirensu zasu zakuda Daga jagorancin majalisar malamai.
@mustaphamuhammadaliyu86168 күн бұрын
Masu rigima kake so su karba ko!
@mustaphaibrahim50787 күн бұрын
No bahaka bane, wato Dama akwai wasu matsaloli da suke damun aluma Amma anrasa Mai Magana kansu. Yakamata ace Muna da tsarin rayuwa Kamar kowace aluma batare da sunraiba, Amma abun bahaka yakeba a Yau. Yakamata ace Muna da majalisar malamai Wanda shugaban Cin ta baida alaka da siyasa, saboda duk lokacin da aka Sami matsala a society Kamar tsakanin gwamnati da talakawa, Ko Wani bangare Na malamai da malamai Ko Da gwamnati, Koma dai dawaye, Ko Da sarakuna, su malamai sune spiritual leaders su Ake sa Rai sushiga tsakani agyara, Amma matsawar Za ache, shugabanin majalisar malamai Kuma su Zama Suna cikin harkar siyasa tsamo stamo musam mam irin wan nan siyasartamu toh bakaramar asara Hakan yake zamomanaba. Malami Kamar Mal Ibrahim Kalil Muna bukayarsa, a kowane bangare Saboda duk hassadar mutum ayau a Kano inance kafitar da mutum biyu a Kano cikin malamai Wanda Za a ba jagoranci Na siyasa dole ASA Mal Ibrahim Khalil, haka Kuma bangaren fadakarwa, korantsiwa mutum yayi bakaffara shine agaba, Amma ni atawa wautar yakamata ireirensu suzabi daya Ko dai partisan politics Ko harkar makaranta dun musihar alumma. GA musali antaba samun matsaloli da wasu maganganu Na marigayi Mal ustaz Yusuf Ali Allah yajaddada rahama agareshi, Da mutane suka shiga rudani rashin fahimta, shugabancin majalisar malamai karkashin ustaz Umar kabo, taro takira akasa malamin agaba sukayiwa tufkar hanci, Amma lokacin da aka sake samun matsala kwatan kwaciyar wan nan da Malam Abduljabbar kabara Sai Da gwamnati tashiga. Zamani ya chanza dole Sai munyiwa kammu tsarin rayuwa Wanda zaitafi daidai Da lokacin.
@YushauSaidu-f6d7 күн бұрын
Malam ya iya bakinshi😂
@Ahmad-Md-Lawan8 күн бұрын
Allah ya kyauta Amman Koh Hakan akai masa ba'a masa adalci ba 😢😢
@MansurYakubu-p7b6 күн бұрын
To ayi don Allah dai
@AbdulrazakIbrahim-y5h8 күн бұрын
Allah ya kawo mafita
@abokitv6198 күн бұрын
Masha Allah
@YahayaAbubakarInuwa-x8r8 күн бұрын
Alla ya daidaita.
@abokitv6198 күн бұрын
Yau kaima malan ya dinka maka rigar taka kenan😂😂😂😂
@sanihussainigimi44068 күн бұрын
ALLAH YA KAWO HADIN KAN MALAI DON CI GABAN ADDININ MUSULUMCI. BN UTHMAN ALLAH YA QADDARA KAI NE LIMAMIN WANNAN MASALLACIN
@ShuaibuAdo7 күн бұрын
Duniya badadi kuna ahakan sukecewa wasu basa ganin girman malamai bayan suke Zubar da girman nasu
@kareemsvlog55907 күн бұрын
Akwae raeni a kiran sheikh bn uthman dan usmanu raenin hankali ne kuma ka sani Dan iska mara albarka
@LabaransalihiGarba8 күн бұрын
Good job Yakubu Allah ya Kara Basira
@Dan_Albarka_8 күн бұрын
An gaida Sarkin Malamai Lamuni na lumana😂 Matukar aka maida Sheikh Bn Usman masallacin lungu, ya Kamata Mai girma Alh Yahaya mai kifi, ya girmama muhimmancin alkawari
@mustaphaibrahim50788 күн бұрын
Mal Yakubu kaga inda naku son zuciyar yake, for kunyi shiru kunkyale yansiyasa Suna jagorancin majalisar malamai, abunda Ko kusa Ko alama baifaceba.
@muhammadshafiu65048 күн бұрын
Malam yakubu magana daya ne a nan, me ya kawo maganar kanari mai kuka daya da mai biyu da mai uku, ke nan frofesa, da dacta gyetso sune masu kuka uku da biyu tunda shi bin usman mai kuka daya ne. Kawai malam ya koma wanda muka saba, su rike nasu malam ya koma nashi.
@Sabirhamza-qz5pu8 күн бұрын
Ibrahim kalil akwai lauje achikin nadi.
@umarabubakar42418 күн бұрын
Kwairai kuwa Yana barin tambaya ya amsa wani abu daban
@AbdurrahmanDawud8 күн бұрын
Ham ayi adalci
@MusaSufy8 күн бұрын
Rijiyar lemu dan hasadane dan yayima for maqari akan masalachi😂😂😂
@mustaphatijjanimuhammad46728 күн бұрын
Duk Wanda yasan prof salisu shehu yasan abokin abdulwahhab ne, kuma a har juma'a yakeja a masallacinsa, kuma in akwai dattako tafiyar nan dayace manufar dayace to meayasa da akai musu tayi suka karba ? Da se suce a'a abarwa bin uthman, Amma kaga ai karba sukayi kuma akace wai sheikh shine na biyu.
@danasabemuhammad34278 күн бұрын
Wannan iron maganan Sha shan ci shiya hanani ji wlh
@mujahidabdullahishuaibu21148 күн бұрын
Gaskiya idan na fahimta bin Usman yafi su gaskiya, Amma tabbas ana masa hassada, mezai hana idan da gaske ne abarshi yayi Yadda ya saba mana in yaso sai Wanda ya gina yachi gaba da taimaka wa masallachin.
@siffatunnabiyyis.a.w35068 күн бұрын
Slm amma ni aganina Indai bin uthman Dan Allah yake limanchi to meye Dan ansaka wasu malaman suma suyi limanchin sai dai tunda ansaka San zuchiya masamman shi bin uthman dole yasha wahala Dan badan Allah yake limanchin ba kawaii Dan San a bin duniya NE shi Kuma mai kifi Allah yasa ka masa da alheri Dan matsayin annabi agurin Allah
@aleelawan8918 күн бұрын
To ai dasai ayimasa bayani tin farko kaga daga baya bashida bakin magana Allah dai ya daidaita al amarin kawai
@HalimaIsah-h6p8 күн бұрын
Kano kenan daga rigimar shiyasa sai yiwa malamai raddi kawai abashi masalla cinshi tundah shiyafara shi akasani kaiii jama a
@khalifaharoon70618 күн бұрын
Toh ayi mana fashin bakin tassarufin da ake so malami yi shima da akeso me kifi yi shima
@africanindustries37088 күн бұрын
Sunzo sun ture shi domin shima wanda ya gina ya bada kofar yaudara. Idan a baya ka yi tallan kifi, yanzu ka samu kudi, yakamata kasani cewa me sayar da yalo a yanzu shima yana iya samun kudi gobe wanda ya ma fi naka
@hassansinhassansin32887 күн бұрын
Dan gutsun uwarka waye liman dan usumanu dakikin banza dabba
@abubakarharuna54927 күн бұрын
Haba bawan Allah Bin Usman ba yana nufin Dan Usman ba?
@aminuahmad53147 күн бұрын
Gaskia mal ibrahim khalil karshene Allah ya kaho maslaha acikin wannan alamari
@bashiribrahim22448 күн бұрын
Wai nawa bin uthman ya kashe wajen ginin masallacin kuma yaya rikicin tsohon masallacin ta kare da bin uthman da wanda suka gina shi?