Dafarko dai al,ameen barka da qoqari allah yaqara Maka daukaka. Amma gaskiya wannan abinda gurumada sukayi bai daceba sabida anyi laifi anbasu haquri Kuma sunce sun haqura.amma Kuma daga baya suce wai sai anbiya Tara Kuma anbiya Kuma suyi wannan abun gaskiya ba dai-dai bane. Sabida babba da Magana daya akasanshi Kuma su manyane.
@miftahunura102011 күн бұрын
Up jamus 😂😂😂😂
@AbubakarMuhammadTukur-pi3hb11 күн бұрын
Gaskiya Dan liti jahiline Kai da kazo neman sulhu kuma kazo Kanata fankama kamar kazo da fada
@user-oj2wt2wf5u11 күн бұрын
Ai Kai ne baban jahili Wawa to Mai kakeso yayi masu anzo maku har gidan ki anaciku da yaki wlh Baku ba kayan Ku
Kuma kunbani kunya kunacewa ku yangadone ina gadon yake makaryata banza
@SurajuIbrahim-n9f12 күн бұрын
Gaskiya Kam
@mudanserahmedmd566112 күн бұрын
Hahahaha gurumada sun xama mata
@honsarkinazirunagzy200912 күн бұрын
Gky Gurumada sunyi abun kunya na karshe
@Daudaamadumali12 күн бұрын
Jamus kowa sarki
@HussainiMusa-u5t12 күн бұрын
Anji kunya 😂😂😂😂😂
@musasale84412 күн бұрын
Gurumada sunji kunya wlh har garinsu haba
@zarummaisarkiabubakar833512 күн бұрын
Al amin yazaka hanashi dambe sabodame??
@bashiridrisgandi658412 күн бұрын
Wannan abin kunya dami yayi kama
@shehukoba915912 күн бұрын
Salamu Alaikum malam El- Amin Sokoto Gaskiya magana bisa ga wannan lamarin gurumaɗa sun nuna ba'ayi hankuri ba . Wannan lamarin yayi girma kamata yayi shugaban kasar dambe Alh Aminu goje yayi kira na gaggawa ga shuwagabannin kungiyoyin damben misali Jamus, kudu da kuma gurumaɗa a zauna domin wannan warware matsala. Amma duk wanda yake da nazari sosai wannan abunda yafaru ya nuna haryanzu da wani abu . Dalilina kuwa idan har Babu wani abu ai shuwagabannin gurumaɗa zasu kira wasu ƴan dambe sudawo gida ganin yadda Jamus sukazo har birnin Kebbi. Daga karshe don Allah ka isarda wannan bayani inda ya dace Ni gurumaɗa ne kuma sunana Shehu Alhaji koba Daga masoyinka kuma mabiyi shafinka.
@AdamuAbdullahi-yo2dt12 күн бұрын
gaskiya Dan liti yakamata achireshidaga harkar dambe har abada