Ya Allah yanda abba ya rusa masarauta ubangiji karusa tare da Duk danginsa da bagoya bayansa
@AbubakarDalhat-vb3iy3 ай бұрын
HRH Aminu Ado Bayero
@mustaphababazarami9173 ай бұрын
Maigirma alhaji sunuai lamido
@ShehuuUmar3 ай бұрын
Allah ya kiyaye.
@IbrahimHaruna-rk5ym3 ай бұрын
Dan Talakkawa Allah ya azoma Bala'in da baka iya dauka Wawa Allah ya wulakantaka Duniya da lafira
@ibrahiminuwa98593 ай бұрын
Aminullah
@AbubakarSanimuazu3 ай бұрын
Aminun dai
@SaiduHaruna-li7ro3 ай бұрын
Wannan rigimar ganduje ne ya haddasata lokacin Daya hau gomna a Kano ai yazo yasamu sarki sunusi a kan sarautar kanon toh sabo dame zai chire shi sunusi lamido sunusi mukeso Kuma mafi rinjayen jama'ah a nigeria ma shi suke goyawa domin shine da gaskiya
@sulaimanhussaini70273 ай бұрын
Kai kaji Tsoron Allah
@SaiduHaruna-li7ro3 ай бұрын
@@sulaimanhussaini7027 toh yanzu kai idan aka baka wannan shari ar Daya zaka yanke hukuncin ta
@saifullahiyakubu393 ай бұрын
Sanusi lamido Sanusi shine yadace ai tunfarko shine sarkin
@RayyanuAdosarki3 ай бұрын
Siyasache kawai bamasun sanzuchiya ne wannan mumasuyan sunusini but am yan zu kuma dan bamasunhiba sai dan zaman lpy aminu ado mukiso yakoma a gaskiyan magana
@aminuida66923 ай бұрын
Dama raini ne da suka kaishi gidan nasarawa,inda gwamna irinsu El rufai ne akwai wanda ya isa yayi masa wannan rainin,Abba mutum ne mai sanyi zuciya shi yasa lamarin ya kai haka,saboda ina goyon bayan wannan matakin da zai dauka.