Allah yasakama da gidan aljanna malam wallahi malam gaskiyane maganarka yakamata mugane yansiyasar nigeria
@MahmoudMadayana-t9mКүн бұрын
Barka malam
@SulemanUmar-z1cКүн бұрын
Malan dan Allah a daina yada alfasha musuyi a asirce sukeyi Dan Allah malan Abu umarnin annabi
@mouktarabdal8403Күн бұрын
Hum bafa Nigeria ne kadai ba a kula da mu mutanen kauye ba Wallhi malam da zan samu lokaci na baka lbrin kauyenmu dazakayi mahmaki Amma abunda zai baka sha awa mu kauyenmu wallh Babu tachin hankali wallh shanunmu agona suke kwana sai ka turka sah dazaka Saïda kakiwata shi abakin hanya har yayi kochin Dakake ganin yayi Maka wllh Babu wonda zai taba Maka kayanka shanu awaki mukaki duka agona muke dauresu tun magariba har safe sai mata masu tasta zasu je gunsu dadere bayan haka Saïda safe xamu je museke su abisu kiyo Garinmu Babu barayi Gasky mu alhamdulilah
@ناصرسليمان-ج3شКүн бұрын
Mouna ma malan fatan alheri Allah ya ƙara ma malan lafiya Da nisan may albarka Da kuma wanan gida may albarka Allah ya ƙara daw kakachi sannan daga karshe ina so asani group