Masha Allah Allah yakarawa .malam Imani Damu Baki daya
@ibrahimshuaib1432 жыл бұрын
Hasada chiwo ce, Allah ya tsinewa maishi
@nuhuadam99802 жыл бұрын
Allah yakara wa malam lafiya da zama lfy
@oganlaabdul4330 Жыл бұрын
Allah be with you Shiekh Bello yabo
@adamkabiru66692 жыл бұрын
Ameen ya malam Allah ya amsa
@usmansabo75242 жыл бұрын
Bello yabo kaima ba zaa yafe ma ba zagin mutane da kake waazin zage zage. Malami kwarai baya zagi kuma Allah zai tambaye ka. Allah zai tambaye
@sasbidosumaila2488 Жыл бұрын
Kai Dan mararsa tarbiya
@danladialiyu80732 жыл бұрын
Allah yaji kan mahaifa
@abdulbaseetabdulbaseet11022 жыл бұрын
Malam yafadi gaskiya kuma bekamata ace dam meba muna bayan Malam tako ina abamu hakkimmu inko bahakaba munbarka da Allah
@abdoulayyoussouf4310 Жыл бұрын
Gaskiya na malan
@sirajoahmedbako8271 Жыл бұрын
Allah ya kyauta
@saiduumar52822 жыл бұрын
Gaskiya ne malam kahuta lafiya
@dahirusuleman1312 жыл бұрын
Amen malan
@dahiruibraheem33782 жыл бұрын
Mhm Bello yabo kenan,ka dai sani cewa duk Wanda Wanda yaci mutuncin musulmi idan bai yafe masa ba,Alkalin su dashi Allah,saboda Kai...........
@usmansabo75242 жыл бұрын
Wai shi malami irin haka aka ce ya karantar, kullum cikin zagin wanda baka so. Allah ya shirya .
@sasbidosumaila2488 Жыл бұрын
Kaidan mararsa tarbiya
@_-Fatima2 жыл бұрын
Malam muna godiya Jzk khairan.
@bakarewakawa2 жыл бұрын
Bello yabo ni Kristen amma Ina sonka don gaskiya da kake fadi
@muhammedbappa7560 Жыл бұрын
Dan Dan uwarka kirista yake Zaki da ba zaka Fadi haka ba
@bashirabduyanmamman18002 жыл бұрын
sakarai kai Sai ka shiga
@sasbidosumaila2488 Жыл бұрын
Kai Wawa Dan mararsa tarbiya
@ahmadabubakar8888 Жыл бұрын
Kae amman a gdn ku ba.a baka tarbiya bah mlm ba abin xage bane
@dahirubakari7619 Жыл бұрын
Saura masa warata 8,ai wa'adin da Allah ya bashi. Menene damuwanka da shugaban kasa ne. Malamtakar ka akan shugaban kasa kadai ne. An ce kada a zagi shuwagabani a man kai wai mallam, kai Kake aikatawa.
@omaramani29622 жыл бұрын
Gaskiya ne
@tashboi202 жыл бұрын
Bawai mallam
@zainabahmad50812 жыл бұрын
Ameen Malam
@muhammadjamilu31762 жыл бұрын
Amin Malan an...
@ahmedtijjaniumar54652 жыл бұрын
Malam godiya chigaba da fadan gaskiya da malamai zasu rinka fadawa Nyan siyasa gaskiya da sata zai ragu
@rabiyakubu54572 жыл бұрын
Allah ya Kara lafia malam🤲
@ibrahimmuhammad49832 жыл бұрын
Ib
@aishaabdullahisfawa1612 жыл бұрын
Bello yabo
@yahayasule62602 жыл бұрын
Laure sizan
@umarsufyan31052 жыл бұрын
Ameen mallam
@muhammedfarida2166 Жыл бұрын
mai kusibi
@saniabdullahi53342 жыл бұрын
Komai bakincin Dan tsako bazai ci Dan shirwa ba Bello yabo ka,ajiye karatu kashiga siyasa tunda yanzu kafen kakeyi kace saura wata 8 sai kazo kayi idan ka isa domin idan fitsari aikin banzane kaza tayi mana
@aliyurogo51002 жыл бұрын
ai wallahi gwara bello yabo da yawale
@sasbidosumaila2488 Жыл бұрын
Kajika maye laifinsa dama gaskiya dachine da ita
@hadizaaliyu61932 жыл бұрын
salam miyadamika da buhari kasa sha gaba baisan kanayiba haba
@alhassanzayyanu57122 жыл бұрын
Wallahi ba banza yake zagin buhari ba..ance buhari ya tashi bashi muqami amma wasu suka hana. Abin yayi yawa..kullum zagi mutum baiko san kanayi ba
@sasbidosumaila2488 Жыл бұрын
Kai buhari bashida kirki malam
@buharimuhammadawal4952 жыл бұрын
Hhhh
@mashoodolayide76772 жыл бұрын
Da
@alhassanzayyanu57122 жыл бұрын
Shi baida aiki sai zage zage wani irin malanta ne wannan?
@adamkabiru66692 жыл бұрын
KuKuma bakwaso afadi gaskiya Kuma baza ku iya Hana taaddanciba
@alhassanzayyanu57122 жыл бұрын
@@adamkabiru6669 ni irin wa'azinsu sheikh Mahmoud Gummi da Isah Talatan Mafara da sheikh mansoor na saba saurare..wa'azi cikin mutunci da kuma natsuwa bana zage zage ba...Shiyasa babu dattijo guda dake sauraren wa'azinsa..ya kamata ya gyara..Annabi SAW baiyi hakaba,haka Sahabbai da tabi'ai...da kuma manyan malamai irinsu bin baz.. Allah yasa mu dace
@adamkabiru66692 жыл бұрын
@@alhassanzayyanu5712 to hakane anma kasan abinne da ciyo ace anazaluntar Al umma ba ayin komai sedai surayin mulkinsu kowane zaijibadadi kullum tsadar rayuwa da kashekashe
@umarmuhammadsani27152 жыл бұрын
Ina ruwan ka
@alhassanzayyanu57122 жыл бұрын
@@umarmuhammadsani2715 meyasa kuka sa ga KZbin?
@abubakarabdullahi33182 жыл бұрын
Duk dai sadda bawa yayi wa wani bawa addua ko ta alkhairi ko ta sharri malaiku zasu ce da kai ma me addua. Saboda haka ba hikima kayi wa wani mugu war addua.
@alhassanzayyanu57122 жыл бұрын
Ai kaji yanzu yabar sukan su aminu waziri...
@aliyujamilu17542 жыл бұрын
labarina
@alhajialimkklis12032 жыл бұрын
𝑺𝒖𝒃𝒂 𝒉𝒂𝒏𝒂𝒍𝒍𝒂
@mustaphamuhammadsani78982 жыл бұрын
Wannan BA manhajin koyarwa BA ne
@sasbidosumaila2488 Жыл бұрын
Saika koya masa
@soufiyan3203 Жыл бұрын
Wallahikam
@amudubello35542 жыл бұрын
Malambashir
@dahirubakari7619 Жыл бұрын
Ni kam dama mallam yabo Dan siyasa ne? Wa'azin kullum akan shugaban kasa.ko kai dan pdp ne ?