Allah sarki yarinya bikisan me ake nupi da wutar jahannama ba but lokacin da kika mutu zaki bawa kanki da kanki labari
@Rabiatu308Ай бұрын
Allah yashiriyeta
@user-qo1iu7cv9tАй бұрын
Subhanallah, Allah ya shiryat damu😢
@user-jt5di7ve9kАй бұрын
Allah sarki
@asiyayero7113Ай бұрын
Gaskiya Yanko videon akayi , gatsefa take ma wani,
@JamilaPandaАй бұрын
Allah ya shirya mana zuri'a
@LADIMUHAMMADINUWAАй бұрын
Allah ya shirya Mana zuri'a amin
@LadifaSalisu-qg5ns23 күн бұрын
Allah ya shirya
@abbanakwalla4590Ай бұрын
Akwai allah shikuma allah baya bacci
@ChirazChiraz-cs4nk22 күн бұрын
😮😮😮😮😮
@YarghanahausatvАй бұрын
Subhanallahi
@abdulabubakar4891Ай бұрын
Ai na shiga ban dauka ba baya fidda barawo, in ba kira Mai ya kawo gawayi? Allah dai ya kyauta.
@PrincessFeenarh-xb4tvАй бұрын
Subhanallah Allah ya shirya mana zuri'a
@sabuwarrayuwa1834Ай бұрын
Ameen
@ibrahimahmad11133Ай бұрын
Useless leaders
@user-mg1fg2sh6dАй бұрын
Hey
@yarankanokids552728 күн бұрын
Amman idan harsaikin auri wata idan zaa aureki tome zai hana ki auri uwarki kinga ae zatafi dadi ko kanwar uwarki
@rabiulecturer4051Ай бұрын
Wallahi Kuma masu tashoshinnan Kuma bani mamaki , sabida Kuna temakawa wajen Kara samun sunan da yan iskan yarannan sukeyi , yanzu miye abun bamu labarin wata ramlat, waya damu da ita ko Kuma yakeson yasanta, ai wannan ba labari bane Kara tallatata kayi, Amma labarin Maryam cucu ai labari da mutane sukeson suji, yanzu BBC hausa ko DCL ko Wani babban gidan jarida zasu kawo labarin wata ramlat, Amma Ku meyasa kuke mana haka Wai, mafi yawan fitsararrun yarannan wallahi awajenku muke jinsu, Dan Allah ya kamata ku gyara
@sabuwarrayuwa1834Ай бұрын
Muna godiya da shawara Sir. Allah Ya saka da alkhairi
@adamuahmadu9806Ай бұрын
Mummunis
@bosamarketbosamarket1110Ай бұрын
To inaruwammu ai annabi nuhu annabin ALLAH ne amman kan ,ana kafiri.tajechan zatahadu da fushin ALLAH ba idan batatuba
@JoyNene-us4fx23 күн бұрын
Nice
@hassanharuna564016 күн бұрын
Kadawo seti, bakayi bincikeba kashafa mana kashin kaza. Toh kawarware kanka da sharin da kayi wa kasarmu. Ko arnar Ghana basa yiwa Allah fito nafito....