Sufi sai Sufi. Sheikh Abulfathi tare da Shekhul Hadi

  Рет қаралды 33,242

Mu'assasatul Anwãr Africa

Mu'assasatul Anwãr Africa

Күн бұрын

SUBSCRIBE TO OUR CHANNELS @
# / @muassasa
# / @alfirasah
Don karin Bayani, Tuntube mu ta email addresses ko social network pages dinmu kamar haka:
muassasa.alfaidah@gmail.com
alfirasah.1@gmail.com
Telegram link
#t.me/joinchat/...
Twitter.com/Mu'assasa1st
Facebook.com/Mu'assasatul_Anwar
Facebook.com/alfirasahtv
Ko ta Nambobin waya kamar haka.
+2348135428011
+2349022109173

Пікірлер: 117
@awwalaisha7387
@awwalaisha7387 2 жыл бұрын
Allahumma salli ala Muhammadin wa Salim
@khalifaama9050
@khalifaama9050 4 жыл бұрын
Allh y qara lpy mln Abulfathi amiin
@sulaimantukur5749
@sulaimantukur5749 4 жыл бұрын
Masha Allah Allah yakara basira malan alfar'mar fiyayin halintu muhammadu rasulula sallalahu alaihi wasallam
@abdallahsaleh588
@abdallahsaleh588 2 жыл бұрын
جزاكم الله خيرا
@armaisuhu719
@armaisuhu719 3 жыл бұрын
Masha Allah
@djanetdjanet6114
@djanetdjanet6114 3 жыл бұрын
ماشاء الله لا حول ولاقوة إلا بالله العلي العظيم، تبارك الله فيك الشيخ عبدالفتاح 🌹🌹🌹
@nasiruusman948
@nasiruusman948 4 жыл бұрын
Masha allah allah yasaka da alkhairi
@abdoulaziz9876
@abdoulaziz9876 4 жыл бұрын
Masha.allah
@bahariousmane8914
@bahariousmane8914 4 жыл бұрын
Jazakumullahu bikhair
@yunusanwarsadat1134
@yunusanwarsadat1134 4 жыл бұрын
ماشاءاللہ اللهم انصرنا با اتباع أهل الحق هم أهل الطریق وجنبنا عن الوهبیین والإ زالة وشر هم
@alhassanalhajiabdullahi6589
@alhassanalhajiabdullahi6589 4 жыл бұрын
Allah ya saka da alkhairi Allah ya kara basira da nisan kwana
@abdulhafeezabdulazeez8962
@abdulhafeezabdulazeez8962 4 жыл бұрын
Jaxakumullahu Khairan.. Allah yakara ilmi da fahimta.. Allah yakara kusanci albarkacin Annabin Rahma SAW
@StarBoy-bz1go
@StarBoy-bz1go 4 жыл бұрын
Alhmdllh
@ahudmobile1162
@ahudmobile1162 4 жыл бұрын
Jezakanllahu khair samarin faidha
@rafiwuabdulkarim5647
@rafiwuabdulkarim5647 4 жыл бұрын
Alhamdulillah alhamdulillah alhamdulillah
@muhammadadam9565
@muhammadadam9565 4 жыл бұрын
ALLAH yakaramuku basira ALLAH yakareku ALLAH yakrawa musulinchi daukaka tare da darikar tijjaniyya da malamanta da almajiranta albar kachin (ANNABI MUHAMMADU S A W)
@jabeermuhd8632
@jabeermuhd8632 4 жыл бұрын
Sufi sai sufi
@تانينتتينيت
@تانينتتينيت 4 жыл бұрын
Allah yakara ilimi
@abdullahiisah2379
@abdullahiisah2379 4 жыл бұрын
Masha allahu
@nuhugumar8697
@nuhugumar8697 4 жыл бұрын
Allah yakara lfy albarkacin shugaban halitta
@abubakargoni8338
@abubakargoni8338 2 жыл бұрын
Allahye kareka shau Don daraja monzo
@musaddiksalihu2578
@musaddiksalihu2578 4 жыл бұрын
Allah ya saka akramakumullah
@khadijamuhd4335
@khadijamuhd4335 4 жыл бұрын
Allah yataimaki ahali sunnah ya shiga tsaninmu dasharin ko in darika yakarai mana malaman muna sunnah
@hlomudassiraminu2729
@hlomudassiraminu2729 4 жыл бұрын
Malaman boko haram zakice ba malaman sunna ba
@jaxakallahkairantomunabara4743
@jaxakallahkairantomunabara4743 4 жыл бұрын
Anjikaratuuba saidai haushin allah yaqara hasken makaranta yajiqan magabata alfarmar shugaba sallahu alaihi wasallam amen yasayidi abulfatahii
@khadijamuhd4335
@khadijamuhd4335 4 жыл бұрын
@@jaxakallahkairantomunabara4743 hhhhh 😂🤣🤣🤣
@konemoutari7767
@konemoutari7767 4 жыл бұрын
Allah ya Saka da alhéri. Kuma Allan ya karafahimta
@AbdullahiRecord
@AbdullahiRecord 2 ай бұрын
Allah yakara kusanci ga manzon Allah sheikh
@dkurfaytv5293
@dkurfaytv5293 4 жыл бұрын
allah ya Saka da alkhari
@ibrahimaleeeyu9129
@ibrahimaleeeyu9129 4 жыл бұрын
🥰❤️
@taybamoon9391
@taybamoon9391 4 жыл бұрын
Masha allah haka akeso 👍👍👍
@fadil.2yaya8
@fadil.2yaya8 4 жыл бұрын
Allah yi saka da alheri mouassassatoul annouar aboul fatahi Allah ya chiyi albarka
@mahammadmuslim7445
@mahammadmuslim7445 4 жыл бұрын
Aslm, alhmdllh allah yakara haski abulfathi da son annabi s,a,w amin ,kuma allah yasa su amma gayyata sunagani iho suki b karatuba, ftn alkhairi shihul hadi
@mamarameenatu3763
@mamarameenatu3763 4 жыл бұрын
Allahu dai godiya muke allah qara lfy
@ahmedibraheem3215
@ahmedibraheem3215 4 жыл бұрын
Shehu Abulfathi da Shehul Hadi Allah Ta'ala Ya qara basirah. Amma Dan Allah Ka gyara kalamanka.
@mammangarka3010
@mammangarka3010 3 жыл бұрын
Sheikh Abulfathi Allah ya Kara maka karatu da fahimta da hakuri akan wadannan Ma'abota Jahilci da Girman Kai, suna son Ilmi, Amma basa iya sunkuyawa su nema ga wadanda Allah ya baiwa. Na fahimci ba don komi suke tsokanaba face don ku Buda su wasoso.
@muhammadzayyanu5306
@muhammadzayyanu5306 4 жыл бұрын
Masha Allah, Allah ya qara kusanci
@sirbewhy3439
@sirbewhy3439 4 жыл бұрын
Alhamdulillahi, Allah Ya qara lafiya da jagoranci Albarkacin Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallam.
@ashirumuhammad1676
@ashirumuhammad1676 4 жыл бұрын
Allah yaqara kusanci
@allasani7192
@allasani7192 4 жыл бұрын
Mashaallah allah yaƙarabasiraamen
@abbaabdullahi1781
@abbaabdullahi1781 4 жыл бұрын
Allah ya kiyayemana kai maulana
@idrissibrahim657
@idrissibrahim657 4 жыл бұрын
ALLAH yakara kusanci da fahimta
@Jamiluturaki
@Jamiluturaki 10 ай бұрын
Ziyara ga shehu abul fath
@siisasissa3732
@siisasissa3732 4 жыл бұрын
الدين قال الله قال الرسول قال الصحابة
@habibouyounus6119
@habibouyounus6119 4 жыл бұрын
Habibou
@adaugambo4293
@adaugambo4293 4 жыл бұрын
التصوف للصوفية وغيره لغيره
@nanouhouaboubacarattachera6365
@nanouhouaboubacarattachera6365 4 жыл бұрын
Bisimillah asalam
@ibrahimabdallah4731
@ibrahimabdallah4731 4 жыл бұрын
Karya shine abincin yan bid'a.......babu yadda zayi suyi magana sai sunyi karya ko suyi ma wani karya
@yanusaumar1288
@yanusaumar1288 4 жыл бұрын
To kai mallam ya ankayi kasan cewa karya suke fadi banda abunka.. is better ka iya bakinka kasan abunda kake fada kar bakinka ya jawo maka matsala
@muhammadsaniahmad4159
@muhammadsaniahmad4159 4 жыл бұрын
Wauta da yaranta yake damun wannan bayin Allah, Allah ya gwada mana hanya madaidaiciya. Kana yaudara kanka da maganar karatu, abunda malamai ahlul sunnah ke fada shine ba'a turo mana shehunai ba ko ibn Thaimiya, baza a maka hisabi da kin bin ibn Thaiymiya ba. Manzon Allah da aka turo mana shi za amaka hisabi akai. Dabbancin da bautar malamanku na sufawe da yayi kama da abunda kafirai keyi zai kashe ku.
@hlomudassiraminu2729
@hlomudassiraminu2729 4 жыл бұрын
Babu yarinta a ilimi wawa
@hlomudassiraminu2729
@hlomudassiraminu2729 4 жыл бұрын
To dan ubanku kuke takama dashi wawa
@ibrahimmadugu889
@ibrahimmadugu889 4 жыл бұрын
Jaki katon banza
@jaxakallahkairantomunabara4743
@jaxakallahkairantomunabara4743 4 жыл бұрын
Kurabu dashii jahilcii yafi hauka ai dama kakoma makaranta amma karatufa yakarantuu
@SmilingCrescentMoon-zv1ts
@SmilingCrescentMoon-zv1ts 9 ай бұрын
😂😂❤❤
@kamalumar8132
@kamalumar8132 4 жыл бұрын
Allah yakara lafiya da nisan kwana
@bellohashimu4618
@bellohashimu4618 4 жыл бұрын
جُزِيتم وكُفِيتم يا سادتي الأعزّاء !
@umaribrahimbaffa547
@umaribrahimbaffa547 3 жыл бұрын
Sheikh abulfathi ya kamata malam hadi yanasauraro Shima domin yana daukewa mutane hankali, idan Kana karatu yanayin hakurimana.
@khadijamuhd4335
@khadijamuhd4335 4 жыл бұрын
Fatahi bashida kunya wlh
@al-adammultisynergycompany6343
@al-adammultisynergycompany6343 4 жыл бұрын
Yan bid'a, mikiya manzooo
@robilarobilasaadu1433
@robilarobilasaadu1433 4 жыл бұрын
Kai kagyara karatunka kafin kayi hukunci akan Wanda yafika karatu
@adambahmad5711
@adambahmad5711 4 жыл бұрын
Ya malam to yazakaya da firauna da yaci shi Allah ne to shokine shima
@usmansaboisah9569
@usmansaboisah9569 4 жыл бұрын
Malam katafi kanemi ilimi don Allah. Rubutun hausama baka iyaba?!!
@murtalamuhammadsardauna8985
@murtalamuhammadsardauna8985 4 жыл бұрын
Saura kiris suna ka ya koma ABUL FATAHI SANI ASSUNNI. ba ATTIJJANI ba kuma.
@andullababagero2382
@andullababagero2382 4 жыл бұрын
Sardanna kaji makaranta
@al-adammultisynergycompany6343
@al-adammultisynergycompany6343 4 жыл бұрын
Laaaaa ga hotan gunkin yan tijjaniyya
@aishaaminu1062
@aishaaminu1062 3 жыл бұрын
wace miki ana hada mutum musulmi da gunki tinda kike kintaba ganin musulmi yana da gunki koh haka mlm naku suka koya muku ku indai mutum bazai bi akidar kuba toh bai cika musulmi ba
@al-adammultisynergycompany6343
@al-adammultisynergycompany6343 3 жыл бұрын
@@aishaaminu1062 kwarai da gske gunki ne sbd ai kuna masa sujjada da kuma yabon daya wuce kimaaaa...
@aishaaminu1062
@aishaaminu1062 3 жыл бұрын
@@al-adammultisynergycompany6343 ke tskanin ki da Allah in muntsaya dake gaban Allah zaki iya fadan randa kikaga nayiwa shehi sujjada kiji tsoran Allah kidai fadan abinda baki da tabbas akansa kuma kar kikara ce mun inayiwa wani shehu sujjada inba hakaba bazan taba yafe miki ba har abada wllh shasha kawai
@aishaaminu1062
@aishaaminu1062 3 жыл бұрын
Inbanda ke mahaukaciyya ce ina kika taba ganin anhada halittar allah da gunki koh dan baki da ilimi ne toh gsky kikoma makaranta sbd wnn bamagana bace mai dadi gsky nafada miki inkinji haishi kiyi hakuri gsky ce
@al-adammultisynergycompany6343
@al-adammultisynergycompany6343 3 жыл бұрын
@@aishaaminu1062 hahahaha kece zan cewa mahaukaciya... Duk gunkin da kika gani ai mutune aka kwaikwaya.... Ki bincika tarihin gumaka kuma ki duba cikin suratul nuh.... Jahilar banza kawai.... Da tijjani kike masu baautar gunki kawai
@ibramhimadatu1295
@ibramhimadatu1295 4 жыл бұрын
gaskiya ne tijjaniya ikon Allah
@murtalamuhammadsardauna8985
@murtalamuhammadsardauna8985 4 жыл бұрын
Toh Abul Fatahi, da sannu dai a hankali kana nan zuwa kenan, zaka zama dan IZALA ba dai ka makalkale littafan ibn Taimiyyaba?! Sai ka zama dan IZALA ba shakka! Domin in baka yarda da AQIDAR mutumba baza ka yi imani da abinda cikin littafansa ba. Da sannu dai, ai suma yan IZALAN nan da kake masu kallon wawayen nan ko kunya baka ji! Da haka suka FARA!
@al-ummadayatv8294
@al-ummadayatv8294 4 жыл бұрын
القول لا يغير الواقع يقول بأفواههم ماليس في قلوبهم
@ismailbaba6558
@ismailbaba6558 4 жыл бұрын
Yan izala fa sune yan boko haram 😜😜😜
@belloa9689
@belloa9689 4 жыл бұрын
Murtala Muhammad Sardauna: Akaraakallah, hujjah ake kawowa daga maganganun wadanda a wurin mabiyan su, komai su ka fadi, abin karba ne, ba bu abin mayarwa. Ranche aka ba mutum a aljihun shi. Wani ne wai ya ce ya hangi wata "illa" a gidan wasu, ya daga murya ya na cin mutuncin su, sai su ka yi mai bayani da hujjojin da su ka dogara da su tsayayyu, amma ya kasa fahimta. Mai makon ya rike abin da ya fahinta, ya ba wadancan Uzuri, sai ya ci gaba da cin mutunci. Su kuma wadanancan su na da mahaifin shi a matsayin Shaida, ka ga sai su kawo shi don ya yi ma dan bayanin cewa abun can da ya ke kallo a matsayin "illa", ba haka ba ne. Idan kuma ya ki karba, to waccan "illar" akwai fiye da haka a gidan su. Zai yi kyau ayi addini ala basiratin.
@ibrahimmadugu889
@ibrahimmadugu889 4 жыл бұрын
Bello A hhhh jahili ne ai baze gane ba ka rabu dashi kawai
@murtalamuhammadsardauna8985
@murtalamuhammadsardauna8985 4 жыл бұрын
Toh! Abdul Fathi ga dinga gyara BAKIKINKA MANA, wadannan Mallamann nan da kake sake baki akansu nan, ka san sun san abinda suke yi. Babu son ra, ayi da son zuciya a ciki. Ka daina kiran wadannan mutanen wawaye! In ka hada fuska dasu ko tari baza ka iya agabansuba.
@abdulahimusa7158
@abdulahimusa7158 4 жыл бұрын
Kokai kazam gabotari kamar wayan nan jahilan 'yan izala bakaji yadasuke bata qur ani dahadsi da luga jahile kawe 'yan izala
@hlomudassiraminu2729
@hlomudassiraminu2729 4 жыл бұрын
Basu saniba domin ai hujar da suke anfani dashi shima da hujar yake bugunsu ko kai wawane baka ganewa
@sanusiajiya9732
@sanusiajiya9732 4 жыл бұрын
DODON WAHABIYAWA, Yan' Izala karyarku ta kare
@khadijamuhd4335
@khadijamuhd4335 4 жыл бұрын
Wlh saidai ko yan darika makiya Allaha masu bautawa shihi Allah tsaremu da sharin ko
@aishaaminu1062
@aishaaminu1062 3 жыл бұрын
@@khadijamuhd4335 hmm Khadija karya kike wasu mahaukatan koh amma mu bama bautawa shehi karki kara kafurta mu dan wnn kafurtawa ne sai kice wasu koh amma ba duka ba
@arangamatvhausa5884
@arangamatvhausa5884 4 жыл бұрын
Sunna sak
@itacegreger2782
@itacegreger2782 4 жыл бұрын
Karya kake yi zindiqi Dan wahhabiyyar Izala,wahhabiyanci inda Izala ta fito ba sunna bane sak ,an saka aqidar yahudu ciki da rashin girmama Annabi muhammadu.Duk hadithi komai ingancinsa idan ya nuna tawassasuli da Annabi da waliyyai sai kunyi shakku akansa kamar yadda yahudawa basu yarda da muujizozin Annabi koda sun baiyana kowa yana Gani.Sannan kunyi wa Allah tajsimi (jiki )kamar yadda yahudu da Nasara suka ce Allah ya halacci mutum cikin surarsa,wato Allah yayi kama da mutum(He created man in His own image) alhali Allah yace :"Laisa kamithlihi shai'un".Sannan Ku wahhabiyawa kunyi wa Allah kaiyadden wurin zama cewa yana nan zaune bisa kujera a sama,bai wanzu ko'ina ba,alhali Ayatul kursiyyu ta nuna ya wanzu ko'ina sammai da kassai kuma kamar yadda wata aya ta baiyana cewa Allah yafi jijiyar wuya kusa da halitunsa.kun kawo logic irin na aqidar yahudu cewa idan ance Allah yana ko'ina sammai da kassai to akwai shi ko cikin kazanta kamar cikin shadda?sai suce Allah sama shike zaune bisa kujera ,amma da iliminsa yake ko'ina.To ina inda Allah yace da ilminsa yake ko'ina,ba da Zatinsa ba? Kaga rashin fahimtar haqiqar manzon Allah ,shi yassa wahhabiyawa basu fahimtar Alqur'ani .Idan yan Izala na fassara hadithi kamar suna zagin manzon Allah Sabo da basu San waye manzo Allah ba,ballanta ma suna fassara Al'qurani sai kaji barnar tayi muni .misali ka dubi yadda babban jagoran wahhabiyanci a Nigeria Abubakar Gumi ya fassara ayar nan da ke cikin suratul zukhruf inda Allah ke cewa :"wamaiyaashu an zikirirrahman nuqaiyid lahushhaita wahuwa lahu Qarina"inda AbubakarGumi ya fassara ayar a cikin tafsirinsa na Hausa cewa:"Wanda ya rayu daga barin zikiri ",maana ya kasa gano cewa Kalmar " yaashu"fi'li mudari'i mu'utallil A'khir wanda zowar "man" shardiyya tasa aka yi hazfi ya zama "yaashu" asalinsa "yaashuu" fili mudarii mu'utallul akhir bil wawi,Wanda maanarsa Wanda zuciyarsa tayi dundumi bata zikirin Allah,sai Allah shi barta tareda shedan shine majibincinta.Anan aya ta nufin matukar mutum ya bar zikiri to sai zuciyarsa tayi dundumi bata kama hasken ubangiji da ke haskawa a nisanci shedan,sai shedan shi mamaye zuciyar tayi duhu shiyi ta tabka Sabo.kaga Malam Abubakar Gumi ya kasa gane abinda ayar ke nufi,Sabo rashin tassawuf shi San Allah.Dubi wannan fassara Abubakar Gumi ta jahilci wacce bata ma da maana.To akwai ire-iren wadannan kurakurai cikin tafsirin Abubakar Gumi na Larabci da ya laqabawa"Raddul Azhani" .Haka abin yake a tafsiran wahhabiyawa da yadda suke bayani akan hadithai,barnar tayi yawa.
@arangamatvhausa5884
@arangamatvhausa5884 4 жыл бұрын
@@itacegreger2782 to sani dole tunda karya nike ra ayin riga kowa da irin tasa kayi abinda ya chama kai dan uwa Allah ya sa mudace
@arangamatvhausa5884
@arangamatvhausa5884 4 жыл бұрын
@@itacegreger2782 bawan allah so azuciya yake ba abakiba
@mamarameenatu3763
@mamarameenatu3763 4 жыл бұрын
Kai jahili kowama da sunna akasamai shi jaki banza
@mamarameenatu3763
@mamarameenatu3763 4 жыл бұрын
Jaki
@murtalamuhammadsardauna8985
@murtalamuhammadsardauna8985 4 жыл бұрын
Kai dai kana kare DARIKANKA ne kawai, amma hjjojin ba su da ALKIBLA ko kadan wallahi, yadda ka san ruwa ya bugi toka! Rokonmu dai Allah Ya yi walkiyan SUNNA a gabanka ka gane.
@adamuisiahmuhammad1331
@adamuisiahmuhammad1331 4 жыл бұрын
@@abdullahiabdulrazak8856 wannan kuwa gaskiya ne m.abdurrazak, idan Shi murtala yayi musu amatsayinsa na jahili to ai maluman naasa Basu isa su musa ba.
@mamarameenatu3763
@mamarameenatu3763 4 жыл бұрын
Kai dakike jaki baza ganeba
@jafarwakilinbarhamagombeba7232
@jafarwakilinbarhamagombeba7232 4 жыл бұрын
jahili baya gane karatu sai yaje makaranta--shehu abulfati karatunka gaskiyane
@abdulahimusa7158
@abdulahimusa7158 4 жыл бұрын
Ku ko monzon Allah saw. yakawo bayani in daiyasabama izala sehkunce qaryane Kay Allah yarabamu dajahilci izala
@abdulahimusa7158
@abdulahimusa7158 4 жыл бұрын
Mungode shehu abulfatahi Allah yarabamuda sehren izala
@aliyusuleiman7531
@aliyusuleiman7531 2 жыл бұрын
Masha allah
@murtalamuhammadsardauna8985
@murtalamuhammadsardauna8985 4 жыл бұрын
Saura kiris suna ka ya koma ABUL FATAHI SANI ASSUNNI. ba ATTIJJANI ba kuma.
@itacegreger2782
@itacegreger2782 4 жыл бұрын
,Ai dama duk Batijjane Sunni ne daga Ahl sunnati wal jamaa bisa fahimta tauhidi na Ashariyya,ba na wahhabiyanci ba na Izala da ke kan aqidar khawarij da tauhidin mujassamiyya masu cewa Allah shina zaune bisa kujera a sama kuma yana da gabai irin na mutum daidai da aqidar yahudu da kiristoci cewa Allah ya hallaci mutum da irin surarsa(God created man in His own image). Wai shin kai jahili mi ka fahimta da sunna ne?Abinda ake nufi da sunna fa shine koyarwar manzon Allah,maana fidda hukunce hukunci bisa hasken yadda annabi ya koyarda Alqurani kuma a aikata aikace.kafa hujja da wannan koyarwa ta manzon Allah ta iya zamowa lafzi,wato irin lafazinda yazo cikin hadithi,ko maanawi,wato abinda ake iya fahimta idan aka karanta hadithai dabam dabam,Wanda wannan maana ta iya baiyana ta hanyar ishara ko talmihi(abinda magana biyu suka taru suka nuna).wannan maanawi dinnan shi ne mafi yawan istinbadi (Ciro hukunci)daga koyarwar manzon Allah. Wannan yana neman iya bayani .To ina zaa samo wannan gwaninta na iya bayani akan koyarwar manzon Allah? Anan akwai bukatar taimako daga Allah shi horewa mutum baiwa ta fahimtan koyarwar manzon Allah. To yaya zaka sami wannan baiwar daga Allah ?Allah ya fadi yadda zaayi inda Allah ke cewa cikin suratul baqara"wattaqullah wayuallimakumullah(Ku zama masu taqwa sai Allah shi baku Sani )".wannan Sani da Allah ke ba mutum na fahimta shi ake kira "ilmulladunni(Sani daga Allah)". Wanda yake samun irin wannan ilmi daga Allah shi ake kira " waliyi' kuma fidda wannan ilmi da waliyi ya samu daga Allah shi ake kira karama (kyauta daga Allah )".karama ta fahimtar koyarwar manzon Allah, wato sunna ,ita ake kira "karamatul istiqama(yin daidai da Abinda Qurani da sunna suka koyar)".Ta tabbata cewa shekhuna Ahmadu Tijjani waliyi ne kuma ya sami karama ta istiqama inda annabi ke baiyanna gareshi a fili kuma annabi na yi masa bayani akan abinda koyarwarsa (sunna )take nufi kuma shehu Tijjani shi dabaqa haka kuma ya koyarda muridansa har abin ya kawo garemu mu tijjanawa na yanzu .Dan haka tijjanawa su ne ahla sunna na haqiqa ,ba wahhabiyawa irin Izala masu kirdado ba.
@kamalumar8132
@kamalumar8132 4 жыл бұрын
Masha Allah
MAULIDIN IZALA: Tare da Sheikh (Abulfathi, Nasiru da Hadi).
2:06:32
Mu'assasatul Anwãr Africa
Рет қаралды 22 М.
RADDI zuwa ga shugaban Salafiyya Wahabiyya na Kasar Ghana Ml. Umar Ibrahim Imam.
44:56
Mu'assasatul Anwãr Africa
Рет қаралды 35 М.
小天使和小丑太会演了!#小丑#天使#家庭#搞笑
00:25
家庭搞笑日记
Рет қаралды 58 МЛН
Когда отец одевает ребёнка @JaySharon
00:16
История одного вокалиста
Рет қаралды 13 МЛН
Officer Rabbit is so bad. He made Luffy deaf. #funny #supersiblings #comedy
00:18
Funny superhero siblings
Рет қаралды 19 МЛН
Kabiru Gombe ya fada Tarkon #Sheikh_Abulfathi_Sani_Attijany
1:52:46
Mu'assasatul Anwãr Africa
Рет қаралды 52 М.
ZAZZAFAN RADDI GA BAWAHABIYE DA YAKE KIRAN KANSA SAIFUL ISLAM.
1:18:57
Mu'assasatul Anwãr Africa
Рет қаралды 46 М.
داستان ذبح اسماعیل و بنای کعبه | احسن القصص | قسمت چهل یکم |Ahsanul Qasas
26:05
Ahmad Shahram Wafaee احمد شهرام وفایی
Рет қаралды 10 М.
Raddi wa IZALA daga Abulfathi Sani Attijany Bauchi
1:53:06
Mu'assasatul Anwãr Africa
Рет қаралды 62 М.
小天使和小丑太会演了!#小丑#天使#家庭#搞笑
00:25
家庭搞笑日记
Рет қаралды 58 МЛН