I don't know why Muslims are still in comma after seeing several things step-by-step which is happening in this awful country,we have Qur'an,why can't we follow Allah's regulations?
@yusufsanimuhammad8783Күн бұрын
Wallahi kaidai bari abun ba dadi
@MuhammadAuwal-zy3wq13 сағат бұрын
@@yusufsanimuhammad8783Ai ansiye malaman sukuma idan kukayi yunkurin daukar mataki sai aturosu suce allah yahana tada hatsaniya
@labarinzuciya10 сағат бұрын
Ansa malamai acinkin tsarin tawurin chanza fatawa dun acigaba da chin karensu ba. Babbaka inka duba kaf duniya kashen musulmai ba masu matattun zuciya irin na Nigeria kuma hakan yasamo asali wurin tsarinda malamanan suka daura iyayen yara kuma contracts ne kawae
@DansamarinMada6 сағат бұрын
Kafito a jam,iyar matasa mukuma zamuyi kokari yajen SA iyayenmu Su zabika sai kudinga wayarmana Da kai akan wannan ❤❤❤
@AbubakarSafiyanu-sb1po19 сағат бұрын
This man is a blessing from God that God decided to give us win Nigerians and we really appreciate this baba god this is a gift Dan Bello and we will keep supporting him by God's grace and by God's willing may god keep on supporting him as well
@AnasShehudukku20 сағат бұрын
Dan Bello you too much may Almighty Allah guid you and protect you from any kind evil or harm
@AbubakarSidiMaitawassali9 сағат бұрын
DAN UWA BARKA FATAN KUWA YAN CIKIN KUSHIN LAFIYA MUHAMMADU RASULILAHI SAW YAKARIKA DAGA MAKIYA
@kayceesylvester20Күн бұрын
Top-notch and superb analysis. We need hot brains like you to help save our beloved country. I dont understand hausa, but i understand the subtitles. Thanks and God bless.
@FarukShuibuКүн бұрын
Ya Allah kasa Aljannah ce makomar iyayen da suka haipemu. Saboda Alparmar Shugaba صل الله عليه وآله وسلم 🥰🤲
@SouleymaneAbdou-h8o19 сағат бұрын
Gaskiya dan bello munji dadin wannan bayani naka allah qara basira kuma wannan zance naka haka yake sabo da haka ina ma fatan alheri 🎉
@AbubakarAminu-du7jlКүн бұрын
The solution 😭😭😭😭 it's too late to cry but as my mentor says "we still have a hope Nigeria will develop that is why we are struggling" bulama bukarti and other
@suleimanyunusa4871Күн бұрын
i am totally not optimistic about nigeria because I am a realist what these old people want is for us to do what they did to others when they too power and wallahi i will not stand during judgement day for any Nigeria i have my own to deal with !!
@halimaabdullahi693410 сағат бұрын
Wallahi haka ne Dan Bello Allah ya bi mana haqqin mu ya Kawo mana shugabannin kirki masu kishin kasar su Buhari da tinubu Allah yai masu yadda sukai ma Nigeria
@SurprisedApron-gs5yh13 сағат бұрын
Dan Bello, ka qara kokari da kai da irerenka, a jigaba da wayar ma jama a da kai musamman mutanen mu na arewa. Allah ya kawo mana mafita.
@Aishaibrahimyau16 сағат бұрын
Kawai a jira Dan bello
@Top10Vista1Күн бұрын
Banbello ❤ OMG my only country on Earth 🇳🇬😭😭😭😭
@AlhassanMusa70247 сағат бұрын
Muna Godiya matuƙa 👍👍👍 ...tare da fatan Allah Ya kawo mana ɗauki a wannan ƙasa ta mu Najeriya 🤲
@AminuAbdullahi-h4h20 сағат бұрын
A gaskiya dan bello Allah yasaka ma da alkhairi yakare ka daga dukkannin sharrin masu sharri, maganar gaskiya Buhari da tinubu su suka Kara sa lalata Nigeria 🙏🙏🙏
@AbdullahiBasiru-o1pКүн бұрын
Allah ya kawo mana sauyi Na alkairi
@SalmaYushau6 сағат бұрын
Wayar da kan talakawa da kuma turamasu kishin kansu a cikin zukatansu
@salbabs4409Күн бұрын
Ghana and Nigeria are facing the same problem. Nigeria produces billions barrels of oil a day yet no energy security. Ghana produces tonnes of gold per day yet still poor . We need selfless leaders and people who can take bold decisions. Thank you soo much Dan Bello for ur wonderful work .
@Muslimah18Күн бұрын
Allah ya maka Albarka. I’m here slaving away in the UK. I took the day off from work because my child is sick and my boss is very angry with me. Both I and my husband work in the UK just to pay our bills😅 Allah ya gyara mana Nigeria, amin
@bellogaladanchiКүн бұрын
Amin amin, our country can work without us slaving away.
@umarabubakar8045Күн бұрын
Wlhy Allah kuwa hk Wannan maganar take Gaskiya dan bello Allah yasakamaka da alkhairi sannan kuma Allah yasa mutanan mu sugane sudaina zuwa muma muzo mugina kasarmu 🤲
@SamailaAzareКүн бұрын
Amen ya Allah 🙏
@oniwindeben43323 сағат бұрын
These are factual. Well done Dan Bello.
@mustaphadogo23 сағат бұрын
Abunda yakamata ayi shine a karfafa tafiyan MATASA kuma ayi kokari wajan tabbatar da mutanen kirki a jagorancin tafiyan idan party ta girma lokaci yayi sai atsayar da yan takara though ones who are credible, intellectual and faithfull... Insha Allah za'ayi nasara
@nurayunusabbr4283 сағат бұрын
Gaskiya ne wannan magana Dan Bello
@MURTALAABBASSANIКүн бұрын
Zami aiki Dan goben yayanmu in sha Allah ❤❤❤
@itohanukpebor10 сағат бұрын
We need to help ourselves. If the government will not help us, and structures are in place to put corrupt leaders in office, we have to do what we can by ourselves. Like Dan Bello has started building a school. We have to play our role and make an impact in our immediate community and stop waiting for the government to bring change. We have to establish communities of like minds. We have to develop our schools, grow our crops, produce our clothes, feed ourselves. Whatever we can do as a people without the help of government, we must to develop ourselves, surroundings and country.
@IBRAHIMJIBRIL-dm1cw9 сағат бұрын
I agree with you 100% am also having same thought as you, because we have to make impact in our various communities and wait no for the government of themselves by themselves and to themselves❤
@MaccidoAbubakar-oz3llКүн бұрын
First comment Dan bello Dan Allah inason magana dakai
@anasmusa652 сағат бұрын
Allah kanaji kuma kana gani Allah kayi maganin abunda yapi karpinmu 🤲😭😭😭😭
@TasiuHalilu23 сағат бұрын
Allah ya Kara basira Dan Bello
@Ussii0023 сағат бұрын
Kai gaskiya ce kawai
@AminuIsmail-c8l23 сағат бұрын
Masha 'allahu. Tokai. Dambello. Har masuduniyar saikafade laifin. Daidai ka tsaya gayaransu.
@AliyuMusa-w3nКүн бұрын
Kai wanna kode cikin nigeria kake zaune ba a China ba gaskia kana da basirar gane a guguwa Allah ya Kara basira ameen
@basharibrahim2339Күн бұрын
Allah shi kyauta Dan hello,Ni wallahi kaina har ya kwance.
Talauchi yasa dayawa da ga chikin Al umma suna buata wa Yan siyasa. Hakan yana sa Yan siyasa su sheki ayyar su ba barbaka. Ni Ina da yakinin chewa wanan wayar da kai na Dan Bello zai taimaka sosai a zabe nagaba. In Sha Allah.
@falmataalimi35385 сағат бұрын
Tuh Allah yasa
@otuwosedecipher60522 сағат бұрын
@@falmataalimi3538 amin
@SpeakInScenes22 сағат бұрын
I've been saying it for years, but no one believes me. I am tired 😩
@ibrahimladanfahad3473Күн бұрын
Mu roki Allah,Kuma mu bude Ido muci uban duk wani tsoho daya fito takara 2027,dole mu zabi cancanta bawai ra'ayin mu ba #TafiyarMatasa2027
@elrufaeebely34057 сағат бұрын
Assalamu alaikum Dan Bello hakika munjin dadin wayar da kan allumma da kakeyi. Lalai akwai aiki a gaban mu ba karami amma, shawarata an nan shine. Lallai matasa da sauran alumma su dain yin abu don kudi musamman wajen harkar zabe da wasu muaamulla ta wajen jagoronci
@AHGHAUSATV312 сағат бұрын
Wlh dan Bello Yakamata kashe sune manyan Najeriya
@MuhammadUsman-qy1si20 сағат бұрын
Ya Allah La Kawo Mana Karshen Wannan Masifa Ameen
@mustaphamuhammadbnz5520 сағат бұрын
Allah ya kawoma mafita alfarman annabi muhammadu s a w 🥰🥰🥰🥰🥰
@sanyaoluameye1987Күн бұрын
Your understanding of this subject matter is more than that of many who call themselves Economic Pundits. A prosperous Nigeria would not benefit many so-called economic partners and countries, even China. Respect!
@SpeakInScenes22 сағат бұрын
China have a 'we can all exist together without sabotaging each other' mentality. It'd take them over the woke west anyday anytime
@omoxhinacomedyКүн бұрын
Awareness is what we keep doing till we are good. 😢😢
@elhlaoualiabdoulrazakКүн бұрын
Tu es toujours le coach et In sha'Allah tu seras le président du Nigeria ❤❤❤
InnanillAhi wainnalaihirrajiun... Allah mun tuba ka kwato Mu a hannu azzaluman Shugaban ni
@ShafiuHamisu-x7uКүн бұрын
Ton kai Allah ubangiji.kai kabasu dama suke zaluntarmu ya Allah kakawo muna karshen wannan zaluncin.
@زيتزيت-د6ع23 сағат бұрын
Yanzu buhari yasan dawainnan abubuwan shine besanar da Yan qasaba kotabayanan sirri domin asammatakan daza adauka namagance matsalolinba lallai buhari yacucemu yaci amanarmu dolenema mujamasa Allah yaisa Allah yaisammu bamuyafeba ko kabarinsa yanaci dawuta bazamuyafeba dan bello Allah yasakamaka da alkhairi Allah yaqaramaka basira Kuma Allah yakareka daga sharrimmaqiya Kuma sannan muyan nageria Muji tsoran Allah mutashi muzage damtse💪💪mukwato yancimmu daga hannun azzalumai inhar mun canza to Allah zaicanzamana immun Tashi toh Allah zai taimakemu Kuma muyi taaddua Allah yataimakemu yabamu nasara
@UsmanMikailidriss4 сағат бұрын
You are thinker full person We need Nigeria to change
@saifullahisuleiman-n1d6 сағат бұрын
When I hear things like this, I wondered is my country Nigeria ever gonna change for good...? 🤔 But as a citizen I have to be optimistic 'cos ain't nothing gonna last forever. Good Change will come In Shaa Allah.
@yahayaabdulkarim3592Күн бұрын
GASKIYA NE DAN BELLO WALLAHI ALLAH YA'ISANMU ALLAH YA TARWATSAKU
@MourtalaMourtala-v5eКүн бұрын
Wanna gasikiya ne dan belo Allah kara lfy miyawa
@هيموكنك-ظ3خКүн бұрын
Gaskiyane wannan dan Bello Allah yasakama da alkhairi
@UsmanYau-z3wКүн бұрын
Amin
@HedgingmastermindКүн бұрын
We need another Nnamdi Kanu but from the north, my southern people are not bold enough.
@sanisalga2602Күн бұрын
SubhanAllah, astagfirullah, wa natubu ilaika🙏
@edenelenwoke23 сағат бұрын
I just want ro let y'all know that the answer to his question isn't prayer. Y'all shouldn't piss me off. Prayer or the the lack of it didn't gwt us into this, so it sure as hell won't get us out.
@ibsnomaa20 сағат бұрын
Exactly 💯
@abbashanson326123 сағат бұрын
We must take back our country from this wicked APC party come 2027. Let's vote for Peter Obi to lead us, no sentiments, no religion, no tribe. He is a nice man. I'm from north central, I voted for him in 2023, and I will do it again.
@TikerMaman-ty7ouКүн бұрын
God bless you dan Bello ❤❤❤
@SamailaAzareКүн бұрын
innalillahi wa inna ilaihi rajiun 🙏🙏🙏
@IbrahimBashir-k5fКүн бұрын
Dan bello 2027❤
@davidmusa2586Күн бұрын
Jesus, once enlightened religion and regional politics becomes secondary. Where were you 2015, I tried explaining this facts about Goodluck being the best thing for Nigeria to some Sokoto colleagues then my stomach was nearly bursted with a knife coz I was supporting an infidel over a Muslim saint.
@mubarakisah-g6e23 сағат бұрын
MASH ALLAH DAN BELLO
@hadejiahh763218 сағат бұрын
Nigerias are not ready for change the. again we as a people have to change our ways.
@saifullahiabubakar631819 сағат бұрын
Good bless you Dan Bello duniyane
@MUSASALIHU-hk7nkКүн бұрын
Muna kai kukammu ga Allah yaraba mu da azzalumai
@mubarakmuhd34179 сағат бұрын
Mu zabi jam iyyar matasa kawai 😫🔥🔥
@talhaabubakar329022 сағат бұрын
keep going sir Allah bada lada Ya kuma kawo mana mafita.Ameen
@shamsuddeensaleh3935Күн бұрын
Dan Bello har yanzu ana bama mutane dubu dai dai suna zabe. Gaskiya inaga har yanzu Yan Najeriya bamu shirya gyara qasar ba. Kuma har yanzu baa duba merit na candidate idan dan takara baida kudi shikenan kawai ko ya cancanta bazasu zabe shi ba
@suleimanyunusa4871Күн бұрын
😂😂😂😂 dan Bello wallahi mugayan Najeriya sunfi na kasar waje ..... Najeriya ba kasa bace wallahi na hakura ... guma a fita a basu kasan tunda bamu da rabo a cikin ta !!
@Savethehumanity12Күн бұрын
Kai abin ma dariya ya baka kenan 😢
@mustaphasalihu-fx5xf7 сағат бұрын
Gaskiya daya ne, a koma kawai mulukin soja just like Burkina Faso.
@abbausman8868Күн бұрын
Muna nan muna jiranka Dan Bello kuma muna ta addu a in sha Allah sai kayi shugaban Kasar Nigeria kuma ba sai iya 8 zakai ba shekaru masu yawa Wanda zai ishi Nigeria gyaruwa yan uwa muntashi da addu a da istigfari da yinkurin gyara kuskuren mu da mukai abaya musamu sabuwar Nigeria wannan shine shawara ta Dan Bellon Mu muna nan muna jiranka
@shehusani724112 сағат бұрын
Allah yah karemu baki daya daga sharrin Buhari da Tunubu
@HafeezAhmadWasai18 сағат бұрын
To kaima kana cikin wanda sukabar Nigeria 🇳🇬 Aai😂😂
@ibnabbas-tj9gm16 сағат бұрын
Oh ashe china tana cikin kasashen yamma 😂
@MuhammadNafiu-yr8noКүн бұрын
Subhanallah 😢
@AbubakarAminu-du7jlКүн бұрын
❤❤❤❤
@tumawatv2003Күн бұрын
Dan Bello Inaga yakamata ahaska mana mutane masu kishin Nigeria wa "yanda idan munzabesu bazamuyi danasaniba please❤
@aminumammannagarhi8116Күн бұрын
Allăh yasa mugane kuma musan darajar ƙuru'armu amin 🙏 dan bello kaimuma Allăh maka albarka Allăh yasa musamu irinka kamar 20 in shaa Allăh
@tambuwalmathsclass6 сағат бұрын
Duk ku dawo gida mu gina ta tare shine mafita
@mohammedsulaimanahmed894512 сағат бұрын
We need to look into the solution by taking action for real
@sulaimanalhassanadamu685821 сағат бұрын
Abi 1yarage shine kafa jam,iyyar matasa domin kwatar 'yancinmu
@ShamsuAdamu-m9g21 сағат бұрын
Wlhi hakne wlhi Dan bello
@saniilyasu59502 сағат бұрын
Dan Bello for Governor Kano state
@sulaimanyola25146 минут бұрын
This is our country we’re not leaving this country will be great again let’s meet 2027 we’re changing all bad eggs from head to toe.
@mubarakm.ksuleman25214 сағат бұрын
Juyin mulki ya kamata mu shirya kasan nan ta dawo hannun sojoji kodan muci uwar turawan nan😎
@Leems_00122 сағат бұрын
Subhanallaah! May ALLAH help Us 🙏
@babaganabukar9085Күн бұрын
سبحان الله
@SurayyaIlah22 сағат бұрын
Anzo wajen, abun da mu ke ta kira Dan Bello yai jawabi kenan, Dan haka Alqunut za mu daage mui ta zubawa America da France, In Sha Allah se sun firgita. Allah ba mu saa
@hausa-z3c21 сағат бұрын
Ka ce kawai Bahari ne matsalar Nigeria, duk shi yakai mutane halin da ake ciki don son zuciya, bakin ciki da kuma kabilanci. Allah ka bima yan Nigeria hakin su. Amin
@MuhammadAlhassan-w7g12 сағат бұрын
Ubangiji Allah ya kare mana Dan Bello, Allah kara ganar da al'ummar mu baki daya
@fridayibrahim9652Күн бұрын
Revaluation is the only way forward
@NazeerbinAbdullahi21 сағат бұрын
😢😢😢😢 Ai muna ruwa wlh
@faisalaabdullah23596 сағат бұрын
Allah yasa mu talakawa mu gane abinda kake nufi mu samu kamar kawar DA su 2027
@SuleimanSani112340 минут бұрын
Mai gida Dan Bello Allah yatsareka Da Duk sheri kuma inafatan mu yan Nageria mugane gaskiya muzabi cancata kada kudi Shirude mu
@Showami_MuhammedКүн бұрын
There's serious fire on the mountain 😢
@ibsnomaa20 сағат бұрын
Allah ubangiji ka tsinema Buhari albarka, Allah kasa buhari yayi mutuwar wulakanci. Allah ka isar mana ya Allah
@abduldboy6764Күн бұрын
Allah ya tsinewa USA
@djsanisboyКүн бұрын
Wallahi inaji ajikina nan zuwa gaba manƴan ɓarayin ƴan siyasar kasar nan sai suncike gidajen yarin Najeriya