TSUMAGIYA! RADDI GA MUSA YUSUF HASIDUSSUNNAH DA KUMA WASU YAN DARIQA. SYD: ABULFATHI SANI

  Рет қаралды 42,958

Mu'assasatul Anwãr Africa

Mu'assasatul Anwãr Africa

4 жыл бұрын

WANNAN RADDI MAI SUNA "TSUMAGIYA" DAKI NA GIDA KI DAKI NA WAJE. ANYI SHI NE SAKAMAKON WANI VEDIO NA JIKAN SHEHU TIJJANI DA YAKE YAWO WANDA WANI BAHAUSHE YAYI WASU MAGANGANU MASU NAUYI A CIKI.
SUBSCRIBE TO OUR CHANNELS @
# / @muassasa
# / @alfirasah
Don karin Bayani, Tuntube mu ta email addresses ko social network pages dinmu kamar haka:
muassasa.alfaidah@gmail.com
alfirasah.1@gmail.com
Telegram link
#t.me/joinchat/AAAAAEyt-6pqfGN...
Twitter.com/Mu'assasa1st
Facebook.com/Mu'assasatul_Anwar
Facebook.com/alfirasahtv
Ko ta Nambobin waya kamar haka.
+2349022109173

Пікірлер: 308
@garbaumargarkuwanshairai5903
@garbaumargarkuwanshairai5903 4 жыл бұрын
Allah yaqara lfy danisan kwana DA soyayyar SAYYADINA RASULILLAH S.A.W
@majnoonalbum6900
@majnoonalbum6900 4 жыл бұрын
Wallahi ba masoyin Annabi bane makiyinsa ne, fakewa yake daku Masoyan Annabi na Gaskiya, Yana son Bata muku Imani
@garbaumargarkuwanshairai5903
@garbaumargarkuwanshairai5903 4 жыл бұрын
@@majnoonalbum6900 alagafatta malam ba rantsuwa zakayi ba hujja kawai zagabamu akan bamasoyin ANNABI S.A.W bane
@jabeermuhd7191
@jabeermuhd7191 4 жыл бұрын
Danboko haranme kubarshi kawai harkanacewa waiba masoyin annabineba maikashe mutane kawai Allah yakara karemunakai abulfathi 🙏🙏
@simonadarkwah5220
@simonadarkwah5220 4 жыл бұрын
Allah yakare Mouna kou malamai
@simonadarkwah5220
@simonadarkwah5220 4 жыл бұрын
@@jabeermuhd7191 walahi najidadin hadouwa dakay dan ouwa
@muhammedadamu5663
@muhammedadamu5663 4 жыл бұрын
Magananka gaskiyane mallam Allah yakara maka ilimi da daukaka alfarman ma aiki s a w
@jabeermuhd7191
@jabeermuhd7191 4 жыл бұрын
Ameen
@sirbewhy3439
@sirbewhy3439 4 жыл бұрын
Alhamdulillahi ❤. Lallai bamu da kalaman da zasu ayyana godiyarmu, saidai addu'a akan Allah Ya qara muku lafiya, da tsawon kwana, da arziki, da dukiya mai amfani mai kuma amfanarwa, Albarkacin Sayyiduna Rasulullahi Sallallahu Alaihi Wasallam ❤.
@user-bt4oq9wx2g
@user-bt4oq9wx2g 4 жыл бұрын
ALLAH RABAMU DA JAHILCE DA SUN ZUCIYA YA AZZAMU BISA KITABU DA SUNNAH
@khadijamuhd4335
@khadijamuhd4335 4 жыл бұрын
Ameen ya Allah
@majnoonalbum6900
@majnoonalbum6900 4 жыл бұрын
Amin ya Allah
@ishakhamid6756
@ishakhamid6756 4 жыл бұрын
Masha alla
@hawahwaw4829
@hawahwaw4829 4 жыл бұрын
Allahumma amin
@abusalmanbala3169
@abusalmanbala3169 4 жыл бұрын
ءامين يارب العلمين
@massaoudoudjibo3950
@massaoudoudjibo3950 4 жыл бұрын
Jazakalhu kairan mallam
@jafardarekalfoutv5635
@jafardarekalfoutv5635 4 жыл бұрын
Gaskiya MALAM muna jin dadin lamarinku sossai saboda DARIKAR TUJJANIYA tashayar daku tatsimar daku da karatou mai zurfin gaske
@aliyusuleimanmusasuleimanm9921
@aliyusuleimanmusasuleimanm9921 4 жыл бұрын
Masha Allah Allah yaqara lfy
@kabiruloloabubakar8089
@kabiruloloabubakar8089 4 жыл бұрын
Gaskiya malam Abulfatahi, Allah yasaka da alkhairi. Da ace ana samun ire-iren ku wallahi da yawan cin matasan mu ba shiga Izala ba. Ina matukar godiya da wadannan ayukan da kuke yi. Allah yasaka muku da alkhairi
@ibrahimusmanahmad4041
@ibrahimusmanahmad4041 4 жыл бұрын
Tsakani da Allah akwai abunda annabi yatafi yabarmu aduhu da har za ace wai akwai wani ilimin da mutum bazai ganeshiba Sai wasu mutane nadabam,Addinin Allah maisaukine ba abunda yakaishi sauki, kaje kanemi ilimi wurin malaman Allah ba na shaidanuba tahakane kawai zamu rabuda wannan rudun.
@umarmohammed1057
@umarmohammed1057 4 жыл бұрын
Ibrahim usman, shirme kakeyi, kayi shiru yafi.
@al-ummadayatv8294
@al-ummadayatv8294 4 жыл бұрын
Allah kakaremu inday irin wannan sune mallaman al umma ga jahilci ga karkata nassoshi ga taassubanci mllm kaje kayi karatu wurin mallamay na gaske ba masu Baywa kansu matsayin allah ko manzanniba baa raddi da jahilci
@ibrahimusmanahmad4041
@ibrahimusmanahmad4041 4 жыл бұрын
Allah yasaka da alkairi
@ibrahimusmanahmad4041
@ibrahimusmanahmad4041 4 жыл бұрын
Gaskiya wannnan bayida ma hankali ai duk wani abu Mai rudu da Bata wallahi ba addinin annabi bane.kuma wallahi wannan mutane ba hanyan Allah da annabi suke biba .
@al-ummadayatv8294
@al-ummadayatv8294 4 жыл бұрын
@@ibrahimusmanahmad4041 tabbas hakane amma duk da haka akway ba abin kariya
@rahmahausa2566
@rahmahausa2566 4 жыл бұрын
Allah ya Qarabasira Ameen
@user-sy4mx9rn9v
@user-sy4mx9rn9v 4 жыл бұрын
WLH MALAM IZALA SUNFI KARFINKU WAI SHEHUNNANKU KO IYAYENKU BAKWA KAREWA KAMAR SHEHUNNANKU ALLAH YASHIRYAR DAMU BAKI DAYA KULLAM KANA CIKIN DAKI AMMA KANATA WANI WAI RADDI HUMMM
@darmanousman9351
@darmanousman9351 4 жыл бұрын
Allah yasakama sydi Abulfatahi
@nasiruusman948
@nasiruusman948 4 жыл бұрын
Malam allah yasaka da alkhairi
@fadheeluimamsaad6694
@fadheeluimamsaad6694 4 жыл бұрын
Assayyady shiekh abul fathhi ni shawarana shine akwai gidan radio a America Mai suna Qibla FM bayin Allah daga sassan duniya suna bukatan irinku domin akwai wasu yan iskan malamai da suke yada aqidar izala sosai a wannan gidan radio don girman Allah aje ayi mana maganinsu
@elhassanyahya5803
@elhassanyahya5803 4 жыл бұрын
Assalamu Alekum lale kana kara tambatar muna da kai mahaukacine
@rogayaharoon9278
@rogayaharoon9278 4 жыл бұрын
Mudai,fatarmu,shine,chikaiwada,kalmar,shahada,allah yadatar,damu,kuma,yasamu,atafarkindaidai,damu,da,kullu,ikkiwatul,muslumun,ameen
@usoman0.2.agadezgida66
@usoman0.2.agadezgida66 4 жыл бұрын
Macha allah allaha kara ilimi amine
@barkabarka5349
@barkabarka5349 4 жыл бұрын
Sallallahu alaihi Wasallam
@nuramuhammadsani2634
@nuramuhammadsani2634 4 жыл бұрын
Shashasha, akwai wata magana da baza a iya yi mata raddiba, idan banda ta Manzon Allah. Magan ganun su Ibn taymiyya basa goyon bayan wannan zindikancin na ku.
@aminuiliya2975
@aminuiliya2975 4 жыл бұрын
nura muhammad sani wawa da kayi karatu da ksan akwai hadisai sun tabbat akanhaka jahili shashasha
@manrmanr531
@manrmanr531 4 жыл бұрын
MASHA ALLAH
@ibrahimkhadimulmustapha9861
@ibrahimkhadimulmustapha9861 4 жыл бұрын
Jazakallahu khairan
@cliqueomarsa7658
@cliqueomarsa7658 4 жыл бұрын
Allah yasakama. Da gidan alljanna
@rabiuidris6461
@rabiuidris6461 4 жыл бұрын
Jazakallahu khayr sayyadi
@mwghallahyasakamada.alkair9983
@mwghallahyasakamada.alkair9983 4 жыл бұрын
ماشاء الله تقبل الله جزء ك الله الخير يا سيدي
@outhmirnmohd4849
@outhmirnmohd4849 4 жыл бұрын
ALLAH Ya KARA LPIA.
@fadil.2yaya8
@fadil.2yaya8 4 жыл бұрын
Allah ya saka da alheri aboul fatahi mounadjin dadin aboun da kokayi Allah ya biya ka amine
@ibrahimdauda7747
@ibrahimdauda7747 4 жыл бұрын
Masha Allah
@nouradinezirwani7190
@nouradinezirwani7190 4 жыл бұрын
Allah ya Bada Lada ya sayyadi ya kareka da sharri izala, izala karyace ba komai a ciki Say kin annabi
@abdullahiisah2379
@abdullahiisah2379 4 жыл бұрын
Allah yakarawa annabi daraja Allah yabarmu da annabi rahama Allah ya karawa malam man mu LAFIYA da nisan kwana Allah ya karamana son annabi
@aliyubawa5919
@aliyubawa5919 3 жыл бұрын
Wannan baiyikiyi da annabiba domin shiyana aldaharine bisakarya domin jahillan chikinku sutaramai kudi sannan kana magana wazaibaiwa Allah ranches kanamisaltashi dabayanin malanmanku wannan Allah yafada annabiba yafasarada harshensa mai starki vadaidaiyake da bayanin mallamankuba
@umarahmad3129
@umarahmad3129 4 жыл бұрын
ALLAH yashiryeka dama sauran mabiyanku,amma kasani shi-musulunci bawani Abu dayake wait surrune ba'ako'ina ake furtawaba,
@Browsingsir3
@Browsingsir3 4 жыл бұрын
Tafi Makaranta Saurayi Ammah Tabbas Bakasan Komiba
@abdurrahmanalto4482
@abdurrahmanalto4482 4 жыл бұрын
Allah yasa mudace kuma yahada kanmusulmi baki daya
@darmanousman9351
@darmanousman9351 4 жыл бұрын
Allahu Akbar syd makomarka Aljanna ce
@ibrahimbala7745
@ibrahimbala7745 4 жыл бұрын
Insha Allah🙏
@abdullahimuhammadauwal3083
@abdullahimuhammadauwal3083 4 жыл бұрын
Kai Malam shi pha ba kamar ya ga Annabi (S.A.W) Yace ba.
@armaisuhu719
@armaisuhu719 3 жыл бұрын
Masha Allah malam muna godiya Allah ya kara lafiya
@barristerkamalbuhari2913
@barristerkamalbuhari2913 4 жыл бұрын
وأولى الأقوال فى ذلك بالصواب, وأشبهها بظاهر التنـزيل قول من قال: معناه: قل لا أسألكم عليه أجرا يا معشر قريش, إلا أن تودّوني في قرابتي منكم, وتصلوا الرحم التي بيني وبينكم Kaji tsoron Allah kana takaita ma'anar ayoyi don su dace da ra'ayinka. Ga bayaninan daga tafseerin Addabaree
@umarmohammed1057
@umarmohammed1057 4 жыл бұрын
Ai wanna sai ga malamai izala
@ibrahimsiria5056
@ibrahimsiria5056 4 жыл бұрын
Allah yasaka da alkairi hallal
@saaduabdullahi9551
@saaduabdullahi9551 4 жыл бұрын
ALLAH YA DAURAMU A HANYA MADAIDAICIYA....
@fatimaabubakar8596
@fatimaabubakar8596 4 жыл бұрын
Amin
@shafiumuhammadshafiumuhamm6827
@shafiumuhammadshafiumuhamm6827 4 жыл бұрын
Slm malam nide shawarata aringayimana video mararyawa sabida munaso musa a whastapp
@muhameedibraheem2241
@muhameedibraheem2241 4 жыл бұрын
Mashaallh allah y qarakusanci abulfathi
@hussainiharunaaliyu8606
@hussainiharunaaliyu8606 4 жыл бұрын
Allah ya rabamu da tawili da kare bata da shirka
@zubairuousmane7503
@zubairuousmane7503 4 жыл бұрын
Mudai mun San dama 'yan tijjaniya ,malamanku kunada ilmi kawai dai ɓatane ALLAH ya ƙaddara muku , ALLAH ya shirye mu baki ɗaya
@umarmohammed1057
@umarmohammed1057 4 жыл бұрын
Sannu shiryeye, sai ka shirye da mu, mai shiryeruwa Dan izala
@mamarameenatu3763
@mamarameenatu3763 4 жыл бұрын
Masha allah godiya muke sosai allah qara lfy
@andullababagero2382
@andullababagero2382 4 жыл бұрын
Malam yacigaba da gayamusu gaskiya Allah yasaka mungode
@mhdbaba8559
@mhdbaba8559 4 жыл бұрын
Masha allah jazakallahu khair
@majnoonalbum6900
@majnoonalbum6900 4 жыл бұрын
Kaji tsoron Allah, wallahi wallahi wannan abun da kake ba gata kake yiwa al'ummar musulmi ba, kana Kara batar da mutane da sunan bin Annabi, idan har kai mabiyin Annabi ne da gaskiya, Mai yasa zaka damu Dan ance baza'a bi shehu ba sai Annabi, shin da shehu da Annabi wa Allah ya aikowa al'ummar duniya, sannan idan har aikinka shine raddi ga malamai Kaga kenan iliminka bai maka amfani ba, domin shi ilimi anayinsa me don bauta, da sanin dokokin Allah tare da kiyaye su, sannan wallahi ko kana so ko baka so fhaida kafirci ne, bin Hanyar sufaye batane, niba izala bane wallahi, ni Nan bakadire ne, Kuma ba'adare jinin shehu Usman Dan fodio na gaskiya, jikan Abdallah Gandu, kasan tarihin gidanmu bama goyon bayan rashin gaskiya, kaji tsoron Allah, wannan Channel daka bude don batar da musulmi da dorasu akan keken bera katuna Allah zai maka Hisabi akansa, maluma masu karantar da jama'a da kake karyatawa da son zuciyarka, kasani sun fika alkairi wallahi a gurin mu musulmi, domin ilimin jayayya da musu ba ilimi bane.
@khadijamuhd4335
@khadijamuhd4335 4 жыл бұрын
Haka ne Allah yasa da alkairi Allah yasa sugane gaskiya kasan basaso sofada muso gaskiya dan kada sudeana yuwa shehin nanso hidima
@majnoonalbum6900
@majnoonalbum6900 4 жыл бұрын
Meye Amfanin Hidimar da zata rabaka da Annabi SAW tarabaka da Allah?
@khadijamuhd4335
@khadijamuhd4335 4 жыл бұрын
@@majnoonalbum6900 wlh nabu ita gasabu dayawa acikin darika kuma photo shehin so saisu sashi agaba suyi sallah alhalin inhar da photo awaje zakayi sallah to karife shi koka juya bayan sa koka fita daga wajen amma su dan sashi sukeyima agaba suyi sallah
@ibrahimkhadimulmustapha9861
@ibrahimkhadimulmustapha9861 4 жыл бұрын
@@khadijamuhd4335 sai mei... Jaahilan banza...
@ibrahimkhadimulmustapha9861
@ibrahimkhadimulmustapha9861 4 жыл бұрын
Yaafika soron Allah ...
@sulaimantukur5749
@sulaimantukur5749 3 жыл бұрын
Masha Allah Allah yakara fahimta malan
@ganganiand1262
@ganganiand1262 4 жыл бұрын
Yama sunan ka Attijany ko, lallai kayi gan-ganci wlh baka san waye Assadussunah ba, an kira wani Annabi (s.a.w) ance yana dauke zunubai shine zaka kare??
@belloa9689
@belloa9689 4 жыл бұрын
Ganganian D Bawan Allah, in za ka saurari magana, zai yi kyau ka saurara da budaddiyar zuciya da kuma niyyar karbar gaskiya in ka gan ta. Maganar makauniyar biyayya, ba dalili ba ne. Yan zu ke nan daga bayanin da ka yi, ba wani abun kamawa ko daya daga abubuwan da ya fadi? Musulunci fa ba ra'ayi ba ne. Ka duba fa ya yi ma kowane bangare nasiha akan wuraren da ake kuskure. Adalci da, danauwa.
@mamarameenatu3763
@mamarameenatu3763 4 жыл бұрын
S a w allah qara nisan kwana abil fath
@simonadarkwah5220
@simonadarkwah5220 4 жыл бұрын
Allah hou akbar malam Allah yakara illimi Allah yakareka Allah yakara nisan kwana
@abyakubabyakub
@abyakubabyakub 4 жыл бұрын
Gaskiya ka kyauta allah yakara ma lafiya da kusanci
@abdougarba1219
@abdougarba1219 4 жыл бұрын
proud of you
@salihuabubakar6996
@salihuabubakar6996 4 жыл бұрын
Allah ya saka da Al hairi ameen
@mustaphaabubakar220
@mustaphaabubakar220 4 жыл бұрын
Kaidai abulfathi Allah yashiryaku karya batawankuwa
@majnoonalbum6900
@majnoonalbum6900 4 жыл бұрын
Allah yace abunda manzo yazo muku dashi ku rike shi, Wanda ya hanaku ku barshi, lallai ilimin laduni ko ilmul husul na sufanci kafirci ne mudlak, Babu wata kwaskwarima da zakai, Kare martabar Annabi da darajar addinin daya zo dashi, shine Abu Mai daraja a gurin duk musulmi, Amma Mutum katon banza yazo Nigeria. Ace Wai Annabi ne yazo ya kwashe zunubi, zunubin da akayi ma ya share anyi gafara, katon Iska waye shi a gurin Allah abun banza Wanda Munbari Dahiru Usman Bauchi ya fishi daraja tunda qur'ani ake karantawa, Sannan an karyata shi wai kafito kana karyatawa, waiyazubillah kenan matsayinsa yafi na Annabi, baka Kare cin Mutuncinsa ba, Annabi yace ya acika Addini Allah ya kafa Hujja gata karara a siratul ma'idah shi Wanda kake karewa since ga wani Annabi, shin Kaine jahilin ko asaddussunah?, Duk abubuwan da kake Ina bibiyarka, wallahi a zahiriyyar abunda kake fade baka kishi da kaunar Annabi SAW da kanayi, Koda shehin naka gaskiya yai indai taci Karo da Annabi zaka taka Masa Burki, domin Annabi SAW ya fishi matsayin da daraja a gurin Allah da duk musulmin kwarai
@Muassasa
@Muassasa 4 жыл бұрын
Tab!! Sannu da kokari
@majnoonalbum6900
@majnoonalbum6900 4 жыл бұрын
Indai kokari akan maganar mazon Allah SAW ce zaka samemu kullum cikinsa - Bcoz some scholars says that. Bil misal yattafiqul maqal
@Muassasa
@Muassasa 4 жыл бұрын
@@majnoonalbum6900 Toh an gode ko.
@mallamjallo4079
@mallamjallo4079 4 жыл бұрын
Wawa jahele munafeken banza munafuken offe wanna matashenk maleme yafe karfen malamanku na wahhabeyawa ezala gaba daya ya gudummuawa da yabayar akank kare monzun Allah babu Wane dan izala DA yabayar tundaga kan gume DA su ja faru wanda ya karbo kongelank Boko Haram Kuma dara taci geda.dasu bala dan doudu da shehuzzane nagombe da su fantalo Mai kuka duk gabadaya wallahi Basu kay she kare ta farkin annabe.
@kitabwassunnahtv5958
@kitabwassunnahtv5958 4 жыл бұрын
@@mallamjallo4079 hhhhh damai ai aikinkine achariya
@labaranyautv7213
@labaranyautv7213 4 жыл бұрын
Allah yaja kwana
@abdoulaziziabdoulminani3489
@abdoulaziziabdoulminani3489 4 жыл бұрын
Malam 👍👍
@mamarameenatu3763
@mamarameenatu3763 4 жыл бұрын
❤❤❤👏
@basheerusman2213
@basheerusman2213 4 жыл бұрын
Asake magana haka kawai Kaman Yaya ? Kana nufin ya tona maku asiri kenan ? Tabb! Allah ya shiryeku
@katsinadandume1884
@katsinadandume1884 4 жыл бұрын
Allah ya qara lfy
@shittuisaq5179
@shittuisaq5179 4 жыл бұрын
Masha allahhu naji dadi ablpatahi
@al-ummadayatv8294
@al-ummadayatv8294 4 жыл бұрын
Zamaninmu way inkana neman asanka kana neman da dawkaka say kadawko photon mallamay kana mannawa da naka da suna raddi way akansu dan allah muyi karatun tanatsu muyi dan neman stira ba dan nema sunaba nasiha zuwa ga abul fathi mabiyin tijjani
@abduldahiru4633
@abduldahiru4633 4 жыл бұрын
To ayi kukuka Fara Yanzu kuma Kunga dukan yayi maku yawa kunkasa karewa shine kake wanan Maganar banzar to koneman sunane ayi Mai abun neman sunan keneman suna Kai Kane manana inka issa wawakawai
@al-ummadayatv8294
@al-ummadayatv8294 4 жыл бұрын
@@abduldahiru4633 aysu mallaman dariqa matsalarsu ataba shehunansu amma ana zagin allah da cin mutuncin manzo ko oho domin ba wannan bane gabansu abinda aggabansu girmansu rawunnansu to sunnar allah tagabata duk wanda allah yabashi dama da fadi aji cikin al-ummah sannan yazamo may kira zuwa ga kansa da aljuhunsa da nuni aga girmanshi toh zay tashi mazaje zarata su tona asirinsa su tabbatarda addini aban qasa ko yanaso ko baya so kamar yadda yaffaru anahiyarmu mungani munsani yan dariqu sunsami karbuwa a yankin mu amma basu kira zuwa ga sunnah manzo ba sayday sunama girman shehunay say allah ya tayarda mallaman sunaji suna gani ba yadda suka iya allah ka shiryemu baki daya wannan afili yake
@ibrahimbellojallaba7522
@ibrahimbellojallaba7522 4 жыл бұрын
Allah ya saka.
@sadeeqsani9587
@sadeeqsani9587 4 жыл бұрын
Ok yanzu Kai mallam kana nunawa yayi daidai kenan, Allah yasa mudace
@kamalumar8132
@kamalumar8132 4 жыл бұрын
Allah yasaka da alkhairi
@mahammadmuslim7445
@mahammadmuslim7445 4 жыл бұрын
Aslm wnn gsky ne allah yakara ka sbd annabi s,a,w, amin malam muna godiya sosai sosai
@amgyobetv5668
@amgyobetv5668 3 жыл бұрын
God bless you and your family's
@ibrahimtijjani4126
@ibrahimtijjani4126 4 жыл бұрын
Allah ya sakama da alkairi
@muhammadadam9565
@muhammadadam9565 4 жыл бұрын
ALLAH yasaka malam
@habibniger7804
@habibniger7804 Жыл бұрын
Macha Allah
@sahabimamane7507
@sahabimamane7507 4 жыл бұрын
Bawan Allah 👈.Assadas sunnah batsarin kabane ✊
@hauwaarabiabulfathi522
@hauwaarabiabulfathi522 2 жыл бұрын
Abulfathi Allah yaja kwana nadade ina maganan chewa adena kyale yan izala akan maganganunsu akanmu mallamanmu su fito sudinga magana yau saigashi naganka matashi amma kanaja dasu harda manyansu chikin qur,ani da hadisi Allah yaja kwana
@hafizaminu7717
@hafizaminu7717 3 жыл бұрын
Malam Allah yakareka
@nuramuhammadsani2634
@nuramuhammadsani2634 4 жыл бұрын
A ina malamai sukayi ittifaki za'ayi aiki da hadisin karya. Waman yagfiruzzunuba illallah.
@jabeermuhd7191
@jabeermuhd7191 4 жыл бұрын
Allah yakara kusanci abulfathi 🙏🙏
@idresseibrahimabderazak545
@idresseibrahimabderazak545 4 жыл бұрын
Gaskiya dai ce daga kinta sai bata ni ba malam bane amma kunyi bayani ta hayya da yada ce rukuna goda gare ku malamai kudaina sa in sa sabuda jimaa ma so sawrare
@salahuddeenmuhammad8956
@salahuddeenmuhammad8956 4 жыл бұрын
Allah ya dafa ya kara Ilmi da Imani. Hakikanin gaskiya da Kasan waye Asadus-Sunnah da baka 6ata baki wajen yi masa Raddi ba, saboda shi wannan Musa Asadus-Sunnah Tantirin Jahili ne Mai Shegen Son yin Jayaiya. Mun ta6a yin MUQABALA dashi har yau yana jin zafin wannan Muqabalar saboda yanda muka dinga Wasan kura dashi. Jahilcin Musa Yusuf Asadus-Sunnah babba, amma akwai kalkala da kuri qarya
@rahamaniyamubarak5377
@rahamaniyamubarak5377 4 жыл бұрын
Allah ya kashemu musulmai zalla ba qungiya
@saidumusa604
@saidumusa604 4 жыл бұрын
Garkuwan sufaye katai maka mini da number nka murika Dan gaisawa Allah yakara lafiya d soyayyan Annabi saww
@issahissah-jk7zp
@issahissah-jk7zp 4 жыл бұрын
Alhamdullah godiya muke malam
@razakasmaila9053
@razakasmaila9053 4 жыл бұрын
Shiekh you are the speaker of sheikh Ibrahim. I see sheikh Ibrahim in you. I know some people would not understand hahahahah
@hamagopalalu8821
@hamagopalalu8821 4 жыл бұрын
Kaburgeni akan fabin Gaskiya 👍
@aliyubawa5919
@aliyubawa5919 3 жыл бұрын
Dukda tawilinkadai kagaskata abinda asadusunna yakeakai gaskiya bataneman ado Allah yashiryemubaki daya
@yassersufyanisa5796
@yassersufyanisa5796 4 жыл бұрын
Allah yakara lafia da yawanci rai
@jamiljamil9316
@jamiljamil9316 4 жыл бұрын
slam Malam gaskiya yakamata kudinga yiwa mutane nasiha cikin tawali ou mungone malam
@muhammadabubakar6489
@muhammadabubakar6489 4 жыл бұрын
Allah ya kyauta
@bashirshehu6003
@bashirshehu6003 4 жыл бұрын
Assalamu Alaikum; Syd AbdulFathi, tabbas ka yi bayanai gamsassu, amma kash! wannan Vedeo bai fita ba sosai, ya kamata a kyautata vedeon domin amfanar al'umma. 2. Na fahimci an kara samun ci gaba wajen maida raddinka sabanin wadansu clips din na baya domin a wannan babu zagi, fushi da munana abokin mahawara. 3. A karshe Allah yayi mana jagora yabamu ikon fin karfin zukatan mu koda anyi mana ba dai-dai ba, ameen.
@abusalmanbala3169
@abusalmanbala3169 4 жыл бұрын
Shehunku yayi kuskure kenan?! Saboda mai fassara da Hausa cewa yayi: Abinda da yagaya musu abinda yagaya musu ma'anar Sharifi kenan. Kuma kayadda da abinda suka faɗa kenan, amma sunyi kuskure da suka bayyana. Hmm! نهاية العقول عقال...........
@ibrahimkhadimulmustapha9861
@ibrahimkhadimulmustapha9861 4 жыл бұрын
Allah kara lfy
@honormobile6979
@honormobile6979 4 жыл бұрын
Masha Allah Malam Allah ya tamakimu
@najibabdullahi9176
@najibabdullahi9176 4 жыл бұрын
Ya Allah Kasa Mufi Karfin Zuciyarmu, Yanxu Duk Wani Mai Hankali Ya Gane Abnda Mutumannan Yake Nufi. A Zahiri Baya Goyon Bayan Futo Da Aqidarsu Fili Da D/uwansa D/Dariqa Yayi. Amma Yana Goyon Bayan Mgnr Da Yayi, Gashi Har Yana Kokarin Kareta.Mutumañnan Yace Shi Wannan Mutuman Da Yazo Daga Morocco Mutum 30 Tsakaninshi Da Annabi, Bayan Haka Yace Sbda Zuwan Mutumin Morocco Duk Mutanan Dasuke Gurinan Ya Tafi Da Kurakuransu Gaba Daya An Yafe Musu, Hailau Yace Annabi Yace Duk Wanda Yaga Sharifi Irin Wannan Mutumin Ranar Litinin Annabi Ya Gani. Amma Sbda Shi Wannan Abulfat'hi Ya Raina Wa Mutane Hankali Ya Tsaya Yana Kokarin Kare Wannan Haukar. Allah Ya Rabamu Da Sharrin HAWA.
@fatimaabubakar8596
@fatimaabubakar8596 4 жыл бұрын
Amin
@itacegreger2782
@itacegreger2782 4 жыл бұрын
Ba haka Abulfathi ke nufi ba shi boye abinda dariqun sufaye ke karantarwa.Yana nufin maganganun Aarifai(wadanda suka sami kashafi)suna da zurfi ,Sai Aarifai ko masu zurfin ilmin sharia da tasawwuf ke iya fahimtarsu kamar yadda shi kansa Wanda ya zo da fikra ta wahhabiyanci ibn taimiyya yayi bayani .Abulfathi na cewa bai kamata ana tabosu ba ga marasa ilmi dan gudun su shiga rudami kamar abinda ya faru ga masu kiran Kansu yan haqiqa da suka bace.wannan shi yasa shehunanmu basu bari muridi shi shiga tarbiyya(Azkaru da zasu kaiga kashafi ko fana'i)Sai sun tabbata almajiri ya goge ga ilmin sharia kuma yana bisa hanya ta zauki(dariqu ilallah ko kama hanya zuwa haqiqa). Abinda aka ce ka boye shine experience da ka samu lokacinda kayi wusuli (fana'i).Dalili Kuwa wannan sirri ne tsakaninka da ubangiji kuma baa umarceka ka Isar ba tunda kai ba manzo bane da ake yima wahayi ka Isar ga mutane.kaga wadannan abubuwa suna baiyana ga Aarifai ,amma kuna cewa basu faruwa tunda Baku samun haka Sabo rashin kusanci ga annabi. Idan har kana so ka tabbatar Sai kashiga dariqa kuma kana da ilmin sharia ,a abaka Azkaru na tarbiya in baka sami wannan experience na fana'i ba,Wanda yafi komi dadi da zai sa ka manta da duk wani jin dadi a duniya.wannan shine maanar "lahumul bushra fil hayati duniya" kamar yadda yazo cikin Alqurani. Allah shi sa Ku gane
@abduldahiru4633
@abduldahiru4633 4 жыл бұрын
Kadai fadi raayinka wanna bayani da akayi anyishine kan masu ilemi da hankali baakan jahilai iren kaba kuma munfahimta Alhamdulilahi
@abubakarmusamusaabubakar1746
@abubakarmusamusaabubakar1746 4 жыл бұрын
Inyass
@ayubasalihu8564
@ayubasalihu8564 4 жыл бұрын
Allah ya qara lafiya da nisan kwana mallam abulfahtahi a sani
@majnoonalbum6900
@majnoonalbum6900 4 жыл бұрын
Ya Isa Abun kunya agurin duk musulmin da yayi Imani da Allah fa manzonsa, yace Yana Kare Wanda yaci mutuncin Manzon Allah ba jikan shehu ba, ko jikan gafaka ne karewa ilimi, ko shehun ne baibi ya Fadi magana Mai nauyi Kan abun kaunarmu abun Alfaharinmi MuhammadarRasulullah zamu kalli idanunsa mu Gaya Masa magana, domin Allah baisa mu girmama Wanda baya girmama manzonmu ba, Kai Kuma Allah ya shiryaki, ya shiryi duk wani Dan fhaida idan bazaku shiryu ba Allah yayi mana nesa daku irin nisan da yafi tsakanin kasan bakwai da saman bakwai
@kitabwassunnahtv5958
@kitabwassunnahtv5958 4 жыл бұрын
Ameen summa Amin kasan Akace babu jahili sai wanda yafahimci Abo ba dede ba kuma yana ganin chine akan daidai Allah ya ganaddachi idan maigane wane idan kuma ba mai ganewaneba to Allah ya gare muminai daga charrinsa
@salihuabubakar6996
@salihuabubakar6996 4 жыл бұрын
Ita kasan har da ta bakwai
@ibrahimkhadimulmustapha9861
@ibrahimkhadimulmustapha9861 4 жыл бұрын
@@kitabwassunnahtv5958 Boko Haram
@ibrahimkhadimulmustapha9861
@ibrahimkhadimulmustapha9861 4 жыл бұрын
Hasbunallahu Wani'emal wakeel
@shafiuhussein887
@shafiuhussein887 3 жыл бұрын
Gaskiya Gayennan Zindiqin Maqaryaci Ne, Ga Gaskiya Qarara Amma Kana Guje Mata.. Allah Ya Shiryeka Dan Bidi'a.
@fatmanasir6701
@fatmanasir6701 4 жыл бұрын
Ke malam jafar dai munga karsansa yacika da Imami da kallarshahada kayi fatan mutuwa irintasa
@ismailbaba6558
@ismailbaba6558 4 жыл бұрын
Izala kuriqe izalarku dariqa suriqr darikarsu, yah baruwanmu suriqe baruwansu koya yatsaya a fahimtarsa. Anmadai gaskiya malam izala sunne suke fara zagi akan minbari
@tambayatv2706
@tambayatv2706 3 жыл бұрын
Allah yabiya
@abduldahiru4633
@abduldahiru4633 4 жыл бұрын
Allah yabiyaka yakara kusanchi
@usmansulemangasikya5371
@usmansulemangasikya5371 4 жыл бұрын
Salam , mallam annabi da sahabbai sunyi irin wannan?
@russiavalumar5120
@russiavalumar5120 4 жыл бұрын
wawa
@russiavalumar5120
@russiavalumar5120 4 жыл бұрын
wallahi jahili ne kai
@usmansulemangasikya5371
@usmansulemangasikya5371 4 жыл бұрын
@@russiavalumar5120 jahiila na da yawa, matam tambayi baya bata
@usmansulemangasikya5371
@usmansulemangasikya5371 4 жыл бұрын
@@russiavalumar5120 tambaya ce
@lawaliadamou4650
@lawaliadamou4650 4 жыл бұрын
Allah yabiya malan moumgode
RADDI zuwa ga shugaban Salafiyya Wahabiyya na Kasar Ghana Ml. Umar Ibrahim Imam.
44:56
Mu'assasatul Anwãr Africa
Рет қаралды 35 М.
Heartwarming Unity at School Event #shorts
00:19
Fabiosa Stories
Рет қаралды 20 МЛН
Русалка
01:00
История одного вокалиста
Рет қаралды 7 МЛН
Stay on your way 🛤️✨
00:34
A4
Рет қаралды 7 МЛН
Gym belt !! 😂😂  @kauermtt
00:10
Tibo InShape
Рет қаралды 14 МЛН
Shin Jafar da Albani yan Aljannah ne??
2:10:22
Mu'assasatul Anwãr Africa
Рет қаралды 44 М.
Wai Annabi Muhammadu ne ko Yesu ne zai yi magana ranar kiyama?
11:59
Pastor Zaye Jere Jengre.
Рет қаралды 2,6 М.
JAWABI AKAN MAULIDI DAGA SHEIKH IBRAHIM SALEH 2013
24:26
الشيخ ابراهيم صالح الحسيني Sheikh Ibrahim Saleh
Рет қаралды 59 М.
YA JIJJIGE TEBUR ƊIN GABA ƊAYA, SAYYIDI ABUL FATHI SANI ATIJJANY
5:19
Annahjul-Hameed TV
Рет қаралды 4,7 М.
MAULIDIN IZALA: Tare da Sheikh (Abulfathi, Nasiru da Hadi).
2:06:32
Mu'assasatul Anwãr Africa
Рет қаралды 22 М.
ZAZZAFAN RADDI GA BAWAHABIYE DA YAKE KIRAN KANSA SAIFUL ISLAM.
1:18:57
Mu'assasatul Anwãr Africa
Рет қаралды 45 М.
Heartwarming Unity at School Event #shorts
00:19
Fabiosa Stories
Рет қаралды 20 МЛН