Wai Allah bashi da Rai?

  Рет қаралды 2,277

Pastor Zaye Jere Jengre.

Pastor Zaye Jere Jengre.

Жыл бұрын

Пікірлер: 14
@risba3409
@risba3409 9 ай бұрын
Kayi gaskiya pastor 🙌 🙏 👏 mun gode Allah shi biya ka...
@maryamchaibu3436
@maryamchaibu3436 Жыл бұрын
allah kashiryemu pasto kame kame bamapta bane kajiko
@AminuMujittafa-uy9xy
@AminuMujittafa-uy9xy Жыл бұрын
Tambayata anan idan duk ruhun Yan Adam bana Allah bane to nawaye.
@user-di6bu5op7u
@user-di6bu5op7u Жыл бұрын
Kakoma kasaurara dakyau baice Allah baidaraiba
@tahirlawan42
@tahirlawan42 Жыл бұрын
Shi Allah ne ya zauna a cikin mu
@ayubamasari3360
@ayubamasari3360 Жыл бұрын
Baba kadai na damuwa da masu zaginka Ayar Allah ce take cika
@abdallasaidou736
@abdallasaidou736 7 ай бұрын
Wane Kirista mai kirki zai iya bayyana mani babi na 5 na Ru’ya ta Yohanna. 1-Ina son sanin wanene wanda ke zaune akan karagar mulki 2-Wane ragon da ya fito ya karbi littafin hatimi daga hannun wanda yake zaune akan karagar mulki. Jarirai Kirista za su iya zama a kusa don amfana daga malamai
@habouabubakar559
@habouabubakar559 Жыл бұрын
Wlh'fasto'kana'birgeni'
@habouabubakar559
@habouabubakar559 Жыл бұрын
Dan'alla'kakoma'musilici'sabd'kagane'gaskia
@abdallasaidou736
@abdallasaidou736 7 ай бұрын
Na koma ga kalubale na da aka kaddamar jiya ga abokanmu Kirista. Na ga cewa Kiristoci ba sa ƙaunar Yesu Kiristi tun da Yesu ya ce a cikin Yohanna 14:24 - Wanda ba ya ƙaunata ba ya kiyaye maganata. Maganar da kuke ji ba tawa ba ce, Uban da ya aiko ni ne. Idan kana ƙaunar Yesu Kristi da gaske, ka koma ga kalmominsa. Mu Musulmai muna ƙaunar Yesu Kiristi fiye da ku tun da mun aiwatar da maganarsa. Kalubalen shi ne ya nuna mana aya ɗaya ta Littafi Mai Tsarki inda Yesu Kristi ya gaya wa manzanninsa su je su yi wa waɗanda ba Isra’ilawa ba wa’azi kuma babu wani Kirista da ya isa ya fuskanci wannan ƙalubale, har ma da wasu da suka ba ni Matta 28:19 lokacin da Yesu Kristi ya ce. "Ku tafi, ku almajirtar da dukan al'ummai, kuna yi musu baftisma da sunan Uba, da Ɗa, da na Ruhu Mai Tsarki" Ina tunatar da ku cewa wannan ayar ba ta wanzu a cikin wani fassarar Littafi Mai Tsarki, kari ne. (Yesu bai san kalmar uba, Ɗa da Ruhu Mai Tsarki ba). Wannan hakika abin baƙin ciki ne ga abokanmu Kirista. Kalmar nan “AL’ummai” tana da ma’ana biyu a cikin Littafi Mai Tsarki. Ma’ana ta farko 👉 (Ezekiyel, 2:3 - Ya ce mini: “Ɗan mutum, na aike ka zuwa wurin Isra’ilawa, zuwa ga al’ummai masu tawaye, waɗanda suka tayar mini, su da kakanninsu sun yi mini zunubi, har lokacin da aka yi mini zunubi. a ranar da muke.) Ma’ana ta biyu ta Al’umma 👉 (Ayyukan Manzanni 2:5 - To, akwai Yahudawa da suke zaune a Urushalima, masu tsoron Allah, daga dukan al’ummai da suke ƙarƙashin sama). Kalmar “AL’ummai” da aka yi amfani da ita a nan za a iya bayyana ta da wata ayar Littafi Mai Tsarki a cikin Ayyukan Manzanni, 11:19 - Waɗanda aka warwatsa saboda tsanantawar da ta faru a lokacin Istifanus sun tafi har zuwa Finikiya, a tsibirin Kubrus, da kuma Antakiya, suna wa’azi. kalmar kawai ga YAHUDAWA. Akwai Yahudawa fiye da 300,000 da suka watsu a duniya. Sa’ad da Yesu Kristi ya ce “Ku je ga dukan al’ummai” ba yana nufin ku je ku yi wa waɗanda ba Isra’ilawa ba wa’azi ba amma wannan ayar tana nufin mu je ku yi wa Yahudawa wa’azi a cikin dukan al’ummai a ƙarƙashin sama kuma dukanmu mun sani har yanzu Yahudawa. suna warwatse ko'ina cikin duniya. Alkawura da alkawuran ba su shafe ku ba, Bulus ya ce a cikin (Romawa 11:24) Idan an yanke ku daga itacen zaitun daji na dabi’a, aka dasa ku sabanin dabi’ar ku bisa itacen zaitun na jeji, balle su kasance? dasa bisa ga dabi'arsu akan bishiyar zaitun) arna sun sami karbuwa ta wurin alheri. Maguzawa na farko da ya koma addinin Yahudanci shi ne Karniliyus bayan shekaru 40 bayan Yesu Kiristi ba bisa ga umarnin Yesu ba amma saboda addu’o’insa da sadaka ne (Ayyukan Manzanni 10:1 - Akwai wani mutum a Kaisariya mai suna Karniliyus, jarumi a cikin ƙasar Masar). waɗanda ake ce da ƙungiyar Italiyanci A/Ayyukan Manzanni 10:2 - Wannan mutum mai ibada ne, mai tsoron Allah, shi da gidansa duka, yana ba da sadaka mai yawa ga jama’a, yana addu’a ga Allah kullum. Wata rana ya gani sarai a cikin wahayi, wani mala'ikan Allah ya zo wurinsa, ya ce masa: Karniliyus!). Idan ka gaya mini in ba haka ba, za ka yi mini baftisma a nan kuma na yi alkawari zan ɗauki giciye na tagulla mai nauyin kilo 20 don nuna sabuwar bangaskiyar Kirista. Malamin fastoci da kiristoci a duniya, Abdoul
@myeducationedu9369
@myeducationedu9369 Жыл бұрын
Kuma bible bakada wani ilimi da shi illa fahimtar kai-da akai, Muqabula iyawace, baki daban gaskiya daban. Ilimi gameda Allah bafahimtar kai bace, Isah Allah zai tanbayashi in shinyace muku Allah ne ku baita masa, shin ma inba haukaba abu guda yazama abu hudu wanan fahimta ce ta ka Ayuba, bible ana canza words akai bakasan iya word da aka canzaba, kaije kanemi the first Christianity history where it was stated, Isah da kukecewa Allah Subhannallah can gabakinku cristane? Shiyace kuje church Lahadi?
@myeducationedu9369
@myeducationedu9369 Жыл бұрын
Pasto kai bakada ilimi gameda kalmar ruhu, Tanbaya. minene ruhu? Waya fassarama ruhun Isah karara cewa da ruhin Ubangiji yake nufi?miyasa kuke yiwa Allah kishiya? Ana ganin Allah ne a duniyane? Allah zai saka rushinsa acikin wata bauyarsa dan yazama dai dai da mutane? Sanan kamekame kakeyi! Kuma kasani Allah rayayyene, Baya mutuwa, baya da tamka, ya fikarfin yadda kuke rainashi, ba yada son wanda kuka lakkama masa, baya komai da son kuma Allah bai yi wani bayani ba gameda halittar kansaba wanan gaibine,kuma kai kafurine typical da sannu zakasan hakan,
@ibrahimmuhammad1569
@ibrahimmuhammad1569 Жыл бұрын
Pastor Ayuba ,abinda ka kasa fahimta shine ayar Qurani da tace "wa ruhun minhu(Rai ne daga Allah)"ba tana nufin ran Allah ne ya Ciro aka jefashi cikin Maryam ba ta dauki cikin Annabi Esa(Alaihi Salam);sai ka koma ga wasu ayoyi ka fahimci wane irin Ruhi ne aka Aiko mala'ika ya jefa cikin Maryam.Chan wata aya ta faiyace tace halittar Annabi Esa irin halittar Annabi Adamu ne da cewa ya Aiko mala'ika bayan sun hada laka ta zama jiki ,Allah yace malikun su hura masa Rai ,sai Allah yace shi zamo Abu mai Rai ,sai Annabi Adamu ya zamo Abu mai rai.kaga ba mala'ikan ne da shima Ruhi ne ya shiga cikin Maryam ba;shi mala'ikan Dan sako kawai.Kuma ko wace halitta haka Allah ke turo mala'ika shi hura mata Rai daga Allah,ba ran Allah ba. Dalilinda yasa aka Laqabawa Annabi Esa(alaihi Salam)"Ruhullahi"shine ai turo mala'ika da ransa ba tareda akwai qwayoyin maniyyin Dan Adam a cikin Maryam ba;aka jefa ran Kai tsaye ya zama jinjiri,Wanda muujiza (miracle) ne.Idan har kunce tunda an turo mala'ika da ran Annabi,wannan ran na Allah ne ,to an baro Allah uba ba Rai kenan ko ran guda ne Yana sama Yana qasa? Sannan idan haka ne,to kenan mala'ika da aka turo Yana riqe da ran Allah kenan,Kuma kace malaiku da shedan da aljanu Suma Ruhi ne, kenan shedan da aljanu Suma Alloli ne tunda Ruhi ne kamar Ruhin Allah har suna iya daukar ran Allah su sauko dashi. Dan haka akwai bukatar ka nemi masana su koya maka Qurani da hadithan Annabi ssahihai dan ka gano ,Allah baya bukatar Ruhi Dan shi zama rayaiye;shi ya halicci Ruhi na kowace halitta;wasu kamar na mutane a liqasu ga jiki,wasu kamar malaiku Ruhin ne kawai idan suna so su shiga ssura ta jiki kamar mala'ika jibreel da Allah ya Aiko gun Maryam ya baiyana a ssurar Dan Adam har ta nemi kada shi Yi kusa da ita shiyi lalata da ita,ya gaya mata shi ba mutum bane mala'ika ne ya zo mata da Ruhin Annabi Esa daga Allah.ka fahimta?
@abdallasaidou736
@abdallasaidou736 7 ай бұрын
Wane Kirista mai kirki zai iya bayyana mani babi na 5 na Ru’ya ta Yohanna. 1-Ina son sanin wanene wanda ke zaune akan karagar mulki 2-Wane ragon da ya fito ya karbi littafin hatimi daga hannun wanda yake zaune akan karagar mulki. Jarirai Kirista za su iya zama a kusa don amfana daga malamai
Wai Annabi Muhammadu ne ko Yesu ne zai yi magana ranar kiyama?
11:59
Pastor Zaye Jere Jengre.
Рет қаралды 2,7 М.
Yesu kadai yana da rai cikin annabawan duniya
12:39
Pastor Zaye Jere Jengre.
Рет қаралды 199
Red❤️+Green💚=
00:38
ISSEI / いっせい
Рет қаралды 79 МЛН
What it feels like cleaning up after a toddler.
00:40
Daniel LaBelle
Рет қаралды 76 МЛН
shawara daga bakin pastorn arewa
10:02
Pastor Zaye Jere Jengre.
Рет қаралды 112
Akwai shikashikan musullumci cikin kristan ci
11:02
Pastor Zaye Jere Jengre.
Рет қаралды 345
kashe ko kone Deborah hukunci Allah ne? Pastor Ayuba Pastorn Arewa
10:07
Pastor Zaye Jere Jengre.
Рет қаралды 3,7 М.
Allah ka kara mana zaman lafiya a arewa
12:15
Pastor Zaye Jere Jengre.
Рет қаралды 256
Dalilin da yasa musulmai suna Kiran Krista Arna, pastor Ayuba.
11:46
Pastor Zaye Jere Jengre.
Рет қаралды 3,2 М.
Akwai kalmar Allah da aka rubuta da rayeye
8:17
Pastor Zaye Jere Jengre.
Рет қаралды 245
mu bar mutane su bi Allah zuchiyar su
7:59
Pastor Zaye Jere Jengre.
Рет қаралды 114
mallam marasa kunya
8:07
Pastor Zaye Jere Jengre.
Рет қаралды 31
kaji wannan sako
8:09
Pastor Zaye Jere Jengre.
Рет қаралды 93
shawara na karshe akan zanga zangan nigeria
10:18
Pastor Zaye Jere Jengre.
Рет қаралды 228