Gaskia wannan wakar itace ta bayyana al'adun bahaushe. Allah biyaki Maryam sangandali. Hausawa muna murna da alfahari da irinku masu fiddo mana sunan mu.
@nasirouyahayya845611 ай бұрын
Macha Allah
@barakasalisumalammamman80623 жыл бұрын
Masha allah godiyamuke sosai
@suduazahu29895 жыл бұрын
Nice song dijangala yayi sosai samari
@halilouyacou8356 жыл бұрын
ku tashi tsaye matasa namu kasar haousa.ba a himu kamai ba sai in mun konta na kaya.wannan wakar tana bada kuzari sosai ga mai saurare.