Wanan Hadisin Ba Gaskiya Bane - Sheikh Lamin Zuwa ga Dr Idris on Qibla FM
Пікірлер: 16
@bamaisaiallahbusiness78284 ай бұрын
Mr Fuad thanks so much for bringing Dr Idris into your platform for educating us about our deen
@AlmatinFridaus4 ай бұрын
Indeed we still have Sheikh Abdul Jabbar may Allah Almighty protect and bless you we love you am from Ghana WA am following you everyday
@abdullahikashimibrahim60143 ай бұрын
Kai Subhanallah. Kaji yayi tuntuben harshe Amma fa Babu ko nadama akan haka. Wai wannan Dr Bankauran me Manzon Allah yayi mishi.
@khaleefazulfa9334 ай бұрын
Sheikh lamin kadena karya dan Allah
@AhmedNazirou4 ай бұрын
Sheikh Lamine ya shigo hannun Dr yau😂
@mustaphasurajosurajo63093 ай бұрын
Yan ashabulkahfi wallahi yan shiA ne amma suna munafurtar mutane a matsayin ahlissunnah
@Kwame9664 ай бұрын
Dr idris rana mai rabawa kowa aiki
@AbdulrazaqGarba-rv3dp4 ай бұрын
Wai meyahana annabi yamishi sallah bayan ya mutu tunda ya mutu musulmi
@bamaisaiallahbusiness78284 ай бұрын
Mungode sosai Dr Tauhidi mun sa ruwan tauhidi mungode
@abdullahiibrahimusman81354 ай бұрын
Kai shi'a bai yiba wallahi, a ina malamai suka fadi cewa Abu dalib ya boye Imani shi? Yan shi'a wallahi zindiqai ne basu da tsoron Allah yaya zakuyi kamancece niya da mutumin da ya boye imaninshi na zamanin annabi musa da lokacin manzon Allah SAW, kuma ga hadisi qarara wanda manzon Allah SAW ya tabbatar da cewa baffansa dan wuta ne , kai sheik lamin munafuki ne bazaka taba gane gaskiya ba tunda baka so, karya kakeyi wallahi babu irin hujjan da ba'a kawo maka ba Dr. Ba irin hujjan da bai kawo maka ba amma da yike kai zindiqi ne baka son ka karfi gaskiya, Allah ya wadanka lamin tsinanne matsiyaci. Kaga shege ance ya karanto hadisi yana ta noke noke banza dan iska.
@Sabiumurtala-gy7ft3 ай бұрын
Kudaina zagi kur an yahana
@bashirumargassol92414 ай бұрын
Allah sakawa Doctor da Alkhairi
@abdullahiibrahimusman81354 ай бұрын
Don Allah mr. Fuad da Dr. Idris ku daina kula wannan dan iskan zindiqin dan shi'an wallahi banda confusion Babu abunda yake kawowa tsinannen ne bazai taba ganewa ba don bataccene. Kai Allah ya tsinema lamin, albarka. Don Allah don girmam Allah ku daina kula wannan Dan iskan don yana bata mana lokaci, mu muna so mu fahimci addini amma kun ba wani dan iska dama yana bata mana lokaci.
@Sabiumurtala-gy7ft3 ай бұрын
Zagi basunnah bane
@Aabdulrasheed64714 ай бұрын
Allahumma innaka affuwan tuhibul affuwa fa afu anna. Allahumma inna nas allukal affuwa wal afiya.