Assalamualaikum warahmatullahi wabaraqatuhu. 1. Bai fita daga tijjaniya ba dan tijjaniyya ne mai bin hujja da Sunnah saboda yan tijjaniyya ai Ahlu Sunnah ne littattafen ahlu Sunnah suke karantawa (misali sahih bukhari, sahih Muslim, muwatta Malik, mukhtasar khalil, etc). Sannan bai kamata mutun yayi ta tsalle tsallen Tariqa ba ka bi gsky kawai ka shiga aljanna ba sai kayi izala zaka shiga aljanna saboda sahabbai da Tabi'ieen ai ba yan izala bane musulmai masu bin Quran da sunnah saboda haka kamar yacca dan izala mai bin Qurani da sunnah zai shiga aljanna insha Allah Haka dan tijjaniyya mai bin Quran da Sunnah zai shiga Aljannah insha Allah saboda haka basai mutum ya bar daga wannan tariqa zuwa wancan ba ko daga wancan zuwa wannan ba shine zai shiga aljanna bawanda yace dan izala zai shiga aljanna cewa akayi musulmi mumini mai bin Quran da Sunnah mai aikata kyawawan ayyuka mai guje wa munana saboda Akwai hadisin Annabi SAW ingantacce wanda akwai shi a littafin hadisin nan karaminsu babbansu (arba'una Hadith) hadith na ashirin da biyu abubuwan da zaka yi ka shiga aljanna babu sunan wata tariqa aciki (hadith 22, arba'una Hadith). 2. Sannan kiran su mushrikai ko makamancin haka bai kamata ba nawa ne aka aife su a gidan tijjaniyya kuma basa yin mawlidi, basa yin salat fathi, basa yin duka bidi'oin nan bare a ce shirka saboda da suka tashi sun yi karatun addini a wajen malamai masana Qurani da hadith bawai masu fassara da larabci ba. Yana daga cikin abin da nake yi nakan fara sanar da abokanai da yan uwa na yan tariqa falalar sahabbai ne da girman su da ilimin su na kuma nuna musu cewa sun fi mu ilimi saboda a wajen Annabi SAW suka koya sun zauna da Annabi a gaban su a ka saukar da Al qurani saboda haka idan kana san ka san tafseerin wata ayah fassarar Al qurani mai girma daga bakin manzon Allah shi zaka bi koda fasarar bata yi ma ba sannan in baka samu ba sai ka bi fassara da ta'awilin sahabbai acikin sahabban ma wani yafi wani hujja saboda haka in sahabi yayi fassara da larabci dayan kuma yace manzon Allah ya gaya mai kada na biyun zaka bi, sannan sai na tabi'ai saboda sun fi mu ilimi shi yasa har Yanzu baza kaji ance shehun ku na tariqa ko wani waliyin izala ana bin fiqhun sa ba, fiqhun manya manya malamai da tabi'ai ake bi saboda irin yacca suke da ilimi maganar fiqhu sai an dauko iziyya ko risala a duba mai aka ce imamu maliku yace. 3. Sannan kawai saboda kawaii Akwai wani sabani ko kuskure sai kayi musu jam'i kamar inda kace shehu Ahmad tijjani Allah yayi masa rahama yace kaza kuskure nawa ne a littafin aqidah tahawiyya amma mu yan salafiyya mun daina karanta littafin saboda ba'a daina amfanuwa da ilimin malami dan kuskuren sa guda daya ko biyu wanda kowa ne yake kuskuren nan manzon Allah SAW ne kawaii baya kuskure ba da hakan za ayi la'akari ba imam darul hijra (imam malik) yazo acikin fiqhun sa cewa duk wanda ya shafi azzakarin sa alwala ta wajaba a gareshi saboda hadisin basrah bint safwan (ka duba muwatta littaffin tsarki babin alwala bayan shafin farji) bayan hadisi ya zo kuma na talq dan Ali cewa in ka shafi farji kamar ka shafi kunnan ka ne ko kamar ka shafi wane sassan jikin ka ne saboda haka sai kace saboda bai ji/san hadisin talq ibn Ali ba sai kace A daina karanta muwatta Malik ko a daina karan risala saboda haka ta maganar young sheikh mu hada kai ya zamonto misali yayan mu suna karantu a wajen su su ma yayan su suna karatu a wajen mu saboda adin kai shine zamu tsira tare saboda da baqadire, da batijjane, da ba'izale(dan izala), duka zamu shiga aljanna inshaAllah in muka bi daidai ne kawaii maganar ka bar tariqa bata taso ba ai musuluncin daye ne kawai a hadu a gyara barnar cikin ko wacca tariqa young sheikh da wasu malaman acikin tariqar tijjaniyya waenda suka gane wata gsky su hadu su cigaba da'awar wannan gaskyr su ma yan izala su gyara tasu barnar kamar barnan nan ta yan kwanakin malaman nan masu fada a ji suka dinga halatta "mining" ba hujja wannan tana daga cikin gyaran yan izala suma su daina bada fatawa saboda mutane su ji dadi ko saboda masoya a ji tsoron Allah. 4. Allah ya yafe mana ga baya yasa mu gudu tare mu tsira tare sannan Allah ya kara wa malamin mu basira Allah ya ganar da malaminmu na tariqa da na izala da sauran tariqu gsky Allah bamu damu dasu ikon bin gskyr Allah ya sassauta mana wahalar da muke sha a kasar nan, Allah ya saka mu Aljanna Firdausi, ya kare daga wuta, ya sama katanga tsakanin mu da fadawa shirka da bid'ah da zunubai kaba'iran da saga'iran, sannan Allah ya sama na ikhlasi a cikin ibadunmu da alamuranmu Ameen. Wslm.
@muhkanyurab721313 күн бұрын
Munaiwa young sheikh murnar fita daga duhun bid'a da shirka Dafatan zaka shigo tafiyar Tauheed da sunnah madallah da young sheikh 🙏
@nafiuyusuf659116 күн бұрын
Ziyaratanemanmadadi kajisoron Allah Dan izala bakasanmeyakenufiba wawa Bakafahimta Allah yashiryaka
@ahamadneko63011 күн бұрын
Kaji tsaron Allah kai bada labarin gaskiya
@user-on2lh8cr1t5 күн бұрын
In baka karanta bah ka ka yi bayani Akan Aboun da baka sanni bah wallahi ! Wa ya tché ma Sheik Ahmad tidjani ya tché way ba a kay ma wani Sheik ziyara ba in dey ba na tidjaniya ba né ? Soubhanalahi ! Allah sarki ! Way shi ya tché hakka? Ko ké ka tché ? Ko Wassou sou ka tché ma chi ya tché hakka ? Hummm
@asalmangh16 күн бұрын
Izaalatul bid'ah wa iqaamatu-s-sunnah
@ameenah54017 күн бұрын
Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah
@user-cx5be4ls4f16 күн бұрын
Dan chegiya
@MuhammadAlustazy7 күн бұрын
Bai kamata ka zage shi ba musulmi ne dan uwan mu
@USMANADAMUUSMAN-kw9vs12 күн бұрын
Allah ya shiryeku masu zagi wannan rashin tarbiyane
@NuhuIsmail-s1d6 күн бұрын
Nysss da,iman
@BalaUsman-f5t14 күн бұрын
Gafara can wawa
@musatukur187315 күн бұрын
Allah sarki wllahi yanada fahimta Allah ya Sanya alkairi
@user-ju9qo7bb1g18 сағат бұрын
Toh ai ko izala nada nasu sharrin soboda suna jinjina wa makasan en gidan Annabi sollallahu alayhi wasallam. Acikin kalamansu suna gwada rashin bangirman su ajanibin Annabi sollallahu alayhi wasallam.
@najeebabubakar3335Күн бұрын
Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un 😭😭😭😭, Allah ya isanmu kacuci kan da wadan Nan muggayen kalamai naka
@Maryam_65412 күн бұрын
Masha Allah Amman ni baka Wani burgeni ba, saboda kagama zagin malamanmu na Sunnah,, Amman na tayaka murna
@sulemanbasiru66038 күн бұрын
A Lokacin Yena Cikin Duhu Ne
@mohammedmuntaka243113 күн бұрын
Wawa
@SaifillahiAbdullahi-de9sg18 күн бұрын
Masha Allah muna murna🎉❤🫶💪💪🦾🤝🙏👍
@ابوجنيه-ه1ف17 күн бұрын
Allah ya laanceka kai mai maganar Allah ya laanceka
@SoulemanAbdallah18 күн бұрын
الحمد لله رب العلمين
@AlhayatAlhayat-jr8wq18 күн бұрын
Allah tabbatar maka da dugaduganka Atafarkingaski amin mudakay
@RabouuHamid17 күн бұрын
Dan izala makaryaci wawa
@Summa-cs9gy16 күн бұрын
dan iska arrane wa wa dan izala makiya annabi ne s a w wallahi
@UmarAbdullahi-lx8bb15 күн бұрын
Wlh wannan qazafin dakuke yiwa izala wlh zakuyi bayani agaban Allah Allah yasa kugane Dede
@user-wd7ei4gg2v12 күн бұрын
Masha allah
@user-dn9vn5lz6r4 күн бұрын
Allahu akbar❤
@abubakarmohammedmusa9612 күн бұрын
Banza kawoi ba Kwarije. To Bappa Hotoro ma haka ya gama ihunsa a banza. Woi Izala, menene Izala inba chida addini ba da munafurci wonda daman Annabi S.A.W ya gaya mana halinku.
@mohdmusbahumusbahu14 күн бұрын
Maƙaryaci kace kafitar dashi kawai.amma audion da kasa bai furtaba
@AnasFalalu3 күн бұрын
Wawa. Db
@abudaanish920818 күн бұрын
Allah ya bashi Young Shaikh Istiqaama akan Sunnah, Ameen.
@abuzainabtv58674 күн бұрын
Ba muna niyama jama'a ba ne , wanna ba hujja ba ne ya fita cikin taruka ,
@IbrahimShamsu12 күн бұрын
😂😂😂😂Wawa baza sakarai jihili baka fahimci kumai ba😂😂😂
@yaumusa-sn2wz11 күн бұрын
Kaidai Allah yatsinema da sharrin da kama yan darika
@SarinaSarina-or7wt8 күн бұрын
Kai amma ba karamin jahili bane wallahi yakamata tun farko kafito kace kana son bata yan darika kuma baki daya cikin jawabin young shek babu wiring daya daya nuna yafita daga darika sai a irin karatun ku San zuciya
@AwaliHalidouAngo15 күн бұрын
Allah ya shirya muna zuria kai jamaa karya kirikri haka
@mubarakmukhtarmd644311 күн бұрын
Idan kuma baiji kunya bah yafureka da duka bah ko walaqanci Ko kuma yazo da zargi a kanka na kazo masa da tashin hankali a gida kaga sai yadaureka
@user-hy5bt9tv9s10 күн бұрын
Assalmualaikum'warshamatullahi'wabarakatuh Masha Allah Jazzakallahu'kairan Sunnah sak bidi'a sam
@garbamuhd325512 күн бұрын
Kai gidan jaridannan Allah muna rokonka Arusheta mutanen banza shegu makiya Annabi Muhammad S A W
@sulemanbasiru66038 күн бұрын
Kai dan jaka 🐴
@CaptingtigersIleshaa11 күн бұрын
Allah ya shiryamu gabaki dayanmu ameeeeeeesss
@AbbayeAbba-si1zi11 күн бұрын
Aiyaaaa young yabata yahallaka
@UmarAbass-x1v12 күн бұрын
Allah ysiinemaka aAllah ya ida
@MuhammadAlustazy7 күн бұрын
Ba kamata ka tsine masa ba tsinuwar Allah fa ba wasa bane
@abubakardanalhaji-024 күн бұрын
Amma kai ba karamin jahili bane kai ba dan darikar ba ta yaya zaka san hanyar shiga darikar ballantana hanyar fita, Dan saurara kaji kadan daga Alqur'ani mai girma ( فسال اهل الذكر ان كنتم لا تعلمون)
@MUHAMMADUTijjani-yv4eu6 күн бұрын
Sakarae kafara fahimtan abinda yce kana kzo kayi haushi innaku n karnuka 🤬
@user-ur4in7sl9w13 күн бұрын
Amma Kai kakai Wawa kuma ka bayyana jahilcinka afili wawa
@niassharoune859412 күн бұрын
Ya kai wan nan bawan Allah kasani baka cutar da kowaba sai kana kuma zaka karanta abinda kaiyi ko kafada a gaban Allah SWA. SBD muna tausaya maka kuma muna fatan zaka tausayawa kanka ta fuskar Neman Ilmi domin Allah SWA yana cewa ولاتقف ما ليس لك به علم.
Izala mugun ciwo, wai dole sai kunyi karya sannan zakuyi suna 🤔
@AbbayeAbba-si1zi11 күн бұрын
A 'a dana saurara wannan yaron baihutaba daga tarikaba, kuma Allah ya cine ma izala, kuma kurubuta ku aje young Sheik ko yahuta zaidao darika, karkuyi murna, kuma nafa' incin cikin bayaninka akwai son rai
@dansarakionlinet.v318414 күн бұрын
Dama Badan Tijjaniya Bane
@AbdulAzeezBel15 күн бұрын
Ni Wawa ne da zamma like ko share
@yau.aabdullahi89278 күн бұрын
Yong check bay fitta Daga darikarba Mai Magana ne yake neman fid dash. Tunda Kai bakatosron Allah alamuranka to Bari Kaji Bama darikarba musulunci Kanta Arana saunawa kake fita ? Saboda yawan fitan NEMA. Allah yasanya akodawani lokaci Ake yawaita Kalmar Shahada.
@alhassanabdulaitukur685814 күн бұрын
Yanda kafada haka za kayi shaida akiyama dunzatuntuka fakayi narabawa Tariquah kiama zaka gwadan inda haka yatabbata Allah yaisa
@abubakarismail897518 күн бұрын
Allah ya Albarka Amin
@isakumar26015 күн бұрын
Slm,wato kai baka fahimci shi na dan haka kasake nazarin da,sosai wslm.
@ArmiAtto-hf1ho15 күн бұрын
Kaye jimu'a wallahi Wawa né Kai dabba Kana kokari sanya yaro inda baissa Kai naiba
@khadimibachiroudamagaram298317 күн бұрын
😂😂😂😂 La réaction du Donald Trump 😃😆🫡
@muhdrabiubarde469617 күн бұрын
Kai makaryaci ne kuma katon jahili Young Sheik da yace bai da Malami sama da Sheik Dahiru Bauchi da Sheik Ibrahim Nyass me ya rage kuma? Ba kace mana gatanan gatanan ku ba bawahabiyye
@amiami667013 күн бұрын
Qarya kake baka fahimta ba gashinan ya fahimtar dakai ziyarar neman madadi ake
@user-cu1qn3lh2u11 күн бұрын
KAI DAI JAKI NE WALLAHI
@UmarAbdullahi-lx8bb15 күн бұрын
Allah ya shiryeku masu zagi wannan rashin tarbiyya ne
@NURAPHANCY13 күн бұрын
Masha Allah Young shiek welcome to HANYA TA GASKIYA
@salissoumaty-nb3px15 күн бұрын
Alhamdulillh Alhamdulillh Alhamdulillh ❤ ka masha allah 👍🏻
@SaleehuDanzaki14 күн бұрын
😂wannafa baisan me yake yiba sabida duk dabi da halayen da yake fada wlh wlh wlh dukkansu na yan dariqane wlh wannan bawan Allah kwan gila yakeyi yima wasu
@HusainiGauseA15 күн бұрын
Tillah waree Yaushe Young sheikh Yace maka yafita a Darika mufa 'yan darika Babu wanda zamuce sai Dashi zamu tafi
@user-vo6gj8jl1h17 күн бұрын
Kai makiri inna mamaki Kaca yafita kuma kace yazo izalla kai makayac kaji tsorong Allah
@AuwalAbdukadir16 күн бұрын
Kazibi
@yahouzaibrahimyara231717 күн бұрын
❤❤❤❤ al hamdu lillahi
@AhmedSalisu-bx5ez10 күн бұрын
Mallam bakayiya bayaniba
@IdrisMahmud-nz2rl8 күн бұрын
Alhamdulillah Masha Allah
@UmarAbdullahi-lx8bb15 күн бұрын
Muna yimaka fatan Alkhairi young sheik 😂❤❤❤
@user-gx3hl6de9u15 күн бұрын
Najima da sulubewa sai dai inatunanin b dubara naneba Allah ne y so ya shiryar dani sunar anabinsa manzan tsira s à w koma bayan bautar waliyai d shehuna na saki kowa nakama Allah da manzosa sunwadace
@KabiruLiman-e7o11 күн бұрын
Are You a young Sheik???
@mashawatv155716 күн бұрын
Ammadai kai ba dakiki irinka dukakasa fadin abinda yafada akan ziyarkenan
@MunirMunir-gh2xb13 күн бұрын
Ubanwa zaibika dan asara makaryaci kachi yafita daga darika nikumabanji yachiye yafitaba makarya cinbanza dikik
@abdulrahmanyabagi15323 күн бұрын
Karya kakeyi kache yafita makarechi kake
@user-qm4lk9wb7h15 күн бұрын
Wawa Waw Wawa Wawa Wawa Wawa Wawa Wawa Wawa Wawa
@mai_nasara_alfalaki_tv14 күн бұрын
Rashin fahimta yana damu wasu mutani
@MafarkinSoTv-tp7xm12 күн бұрын
Wawa tabba addini kayan gidan ku ne
@ahmadtijjani385113 күн бұрын
Kana fadan karya da gaskiya da same zuciya kaji tsoron Allah
@ShamsuUsman-t9o14 күн бұрын
Gaskiya dà
@musatukur187315 күн бұрын
Masha Allah Allah ya sa Hakan shiyapi alkairi
@aminuhussaini516318 күн бұрын
Duk cikin maganarsa babu inda yace shi ya fita. Kuma wannan mataki da yake bayani itace matakin da zawiyoyin mu suka tarbiyyantar da mu akai. In hankalinka bai gane ba. Ka kalli yadda DA'AWAR PROF. IBRAHIM MAKARI take kai za ka gane shi prof a aikace yakeyinta
@KarimahAbdulaleem15 күн бұрын
Wannan yaran ku kaishi makaranta har sai yayi hankali kafin ku fito dashi. Wanda bashi da hankali ta yaya zai fahimci addini
@PetitAli-jh1cz10 күн бұрын
Allah ya shirya damu akan dede
@aliyulawnih416 күн бұрын
kai dai Allah yahar yaka makaryaci banza wawa
@MahamaneAssoumana15 күн бұрын
Kainé Haka 😮😮😮
@user-io2ms8ho2r15 күн бұрын
Masha Allah
@KamalBinSaeedAdam5 күн бұрын
Kaji maganar banza Dan dakikiya gaskiya kai dai jakine to ai bayana nifun barin darika ba amma dayake kai dakiki ne jahili baka fahimta wawa mudai tijjaniya daram
@Suryabash10 күн бұрын
Lallai ilimi haskene kaje ka nemi ilimi
@AliyuMohammed-zn5te6 күн бұрын
Go find something doing
@Fauziyya-wr7lv15 күн бұрын
Ma sha Allah yarannan yabir geni
@YaouSouley-ki4vy11 күн бұрын
Kaji tsoron Allah dan ba zance Malam ba saboda Malam bazai kiyaye da Annabi ba . Idan ka kira Musulmi kafiri kuma yana Musulmi toh kaina zaka tabbata kafiri
@HuzaifaAliyu-pg4eo13 күн бұрын
Makaryaci Allah ya tsine ma
@souleymaneali795112 күн бұрын
Allah ya mayar da kai hanya
@suleimansaminu526716 күн бұрын
Amma Kai jahili ne wallahi,kwata kwata bk da fahimta,ykmt karife shafinka ka koma mkrnt.
@babanameeradashukraparisa15 күн бұрын
ALHAMDULILLAH , TUN DA BA MUSULUNCI YA FITA BA .... KAI ADDINI YA FI AKIDA .... DUK ANNABAWA ( A S ) MU SULMAI NE , AMMA BA WANDA YA KIRA KANSA AHLUSSUNA KO IZALA ...... KAI SAHABBAI MA BASU KIRA KAN SU BA DA WANNAN KIRKIRARREN SUNA BA ...... A WURIN KU DUK WAND BA IZALA YA KE BA , KU NA KALLON SA BA MUSULMI BA ...... IZALA MATSALA ......
@abubakarnuhu483316 күн бұрын
DABBA addini nema Tijjaniyya Koh Tsananne Mai TADA HUSUMA DAN TAADDA
@user-jn2uf6cp8b17 күн бұрын
Kai Dan izala maku da aiki sai karya hakanan kayiwa yaro karya munji ba Muji inda yace ya fita daga tijjaniyya ba kadai ji kunya
@yusufmusa-k5o18 күн бұрын
Gaskiya to bakada fahimta Akan bayanansa kakoma makaranta Dan kajahilci young sheikh
Ka gyara kalaman ka sunyi muni sosai a fanni na ilmi da wayewar zamani ba a nanata kalmar tsinuwa wa dan uwa musulmi saboda kawai yayi wani kuskure a fahimta ta yiyu kaine kawai ka fahimci yayi kuskuren wasu kuma suna can suna fahimtar yayi dai dai kaga idan sun gani sai kaima su dinga tsinemaka wanda wannan ba dabiar Muslunci nace kuma ba koyarwar wanda yazo da addinin bace wato fiyayyen halitta Annabi Muhammad S A W.