Ya uban jigi muna rokonka da sunayenka tsarkaka ya allah ba dan halinmu ba ya Allah kajikanmu ka tausaya mana. Allah dan matsayin annabi muhammadu s.a.w Allah ka tabbatar mana da dukkan alkairan dake cikin zanga zanga Allah ka karemu dukkan sharrin da zanga zanga ke iya haifarwa amin ya arhamur ra'himina INNA LILLAHI WA INNA ILAIHI RA'JI UNN
@sanimcmaiwaka2 ай бұрын
Muna goyon bayan zanga zanga Allah yakara lafiya da nisan kwana
@mansuryari19822 ай бұрын
Yesss Muna goyan baya 100% zanga-zanga ba gudu Baja da baya
@RashidaHassan-ds1fj2 ай бұрын
Allah yasa ka musulunta sabida naga alama kafi wasu malaman mu tunani
@FAROUKSULEIMAN-r8y2 ай бұрын
Gadai gabadai Bawan Allah
@افنانبرناوي-ر9ص2 ай бұрын
Wannn kam yafi mlm musulinci Allah yasa yamusa ya musulinta
@aminaali59012 ай бұрын
Ina goyon bayan Zanga Zanga sadan Rayuwan yayi yawa
@JoshuaOlaleye-v3f2 ай бұрын
Gahji mutumin kirki ,gaskiyah dahya che
@safiyanuharuna25082 ай бұрын
Gaskiyane dalong. No going back free Nigerian citizens up zanga zanga
@jamiluadam2162 ай бұрын
Allah ya kawo mana mafita a wannan qasar
@kabirsani26982 ай бұрын
Laaaa! Ikon Allah ji wani tsohon minister Wanda ba musulmi ba amma har ya fi wasu manyan malaman mu musulmai tunani me kyau. Abunda ya kamata malamai su ce kenan, tunda matasa basu da kwarewa a akan zanga-zanga, malaman su jagoranci matasan domin su tabbata sun yi zanga-zangar yadda ya kamata ta zama ta lumana babu tashin hankali har a samu cimma abunda ake so. Amma da yake wadannan malaman ba matsalar da al'umma me ciki bane abunda ya danesu sai suka koma gefe suna huduba akan haramcin zanga-zanga, duk da sun san cewa ba tsarin Addini ake bi a kasar ba, Kuma constitution da ake bi ya halatta mu mutane su nuna rashin gamsuwar su da yanayin da ake ciki ta hanyar zanga-zangar lumana.
@NIGERIAJIYADAYAU2 ай бұрын
We support you along 100% no backwards we most achieved our goals as a Nigerians one nation
@FAROUKSULEIMAN-r8y2 ай бұрын
Ml solomaon manahade❤
@UsmanChu-qb4nb2 ай бұрын
Wainikam yaushene mu yan arewa zamugane makiyanmu.barna Tana da sauki.amma Geranta sai abunda Allah yayi. Donhaka bama goyon zanga zanga
@FAROUKSULEIMAN-r8y2 ай бұрын
Allahu akbar bawan allah
@AbubakarAbdulmumini-pt9mn2 ай бұрын
In support, mu yanci muke nema
@IsmailIbrahim-w1e2 ай бұрын
God bless you
@ibrahimjibrin4452 ай бұрын
Tsohon minister muna ba yaka wlh
@sanidanmamazxzdsani56622 ай бұрын
Wannan gaskiya ne
@AbbaNasir-c3p2 ай бұрын
Allah yakawo mana mafita a nigeria 🤲🏽
@salihuisah74762 ай бұрын
Amin Dan martabar ma aiki
@habibullahabdulkarim24942 ай бұрын
Weldon zanga-zanga ba fashi
@aminuahmadabdulkadir63862 ай бұрын
Ni ban yadda dashiba wallahi. Wata kila ma gwamnatice ta turoshi yashiga cikin zanga zangar daga baya sai yace sun janye. Matasa kubi a hankali kada a yaudareku. Ni bana gowon bayan Zanga zanga awannan lokacin saboda munafukai sunyi yawa. Shawaran da zan bada shine kawai muyi hakuri mutanaji katin zabe mukadasu a zabe mai zuwa
@salihuisah74762 ай бұрын
Kai banzane wlh tayaya zaka kadasu Kaida Baka da inci hala yunwama ya kasheka kafin lokacin zaben Kuma ayi zaben su zarce su kashe sauran zuriar ka
@AdamAAudiusoumn2 ай бұрын
Haba Dan jarida Ahakura da zanga zanga Acigabada Kwan kwadar azaba toh Har danda abunyashafa sun amice sucigaba dazama cikin wannan halin shikenan
@YahayaMusaDanjuma2 ай бұрын
Munagoyan bayanka
@bashirmusazwall692 ай бұрын
Barr may allah bless u abondantly may he guid u and protect u in this world and in the here after may Allah help u to convert to islam and die as a muslim so that u enter paradise for ever Lastly Barr may allah give u the president of Nigeria thant u once again.
@YahayaMusaDanjuma2 ай бұрын
Good
@MaimartabaSalisu2 ай бұрын
Gasikiya maganaka
@suwaibaabdullahi11812 ай бұрын
Shima duk sune yaudarace kawai sukemana lokacinda Yana minister miyahana tabama shugaba shawara sudaina zalunci sai yanzu don baya cikin gwabnati zaifito ya yaudaremu
@HafizuYaro2 ай бұрын
Biriguda
@ibrahimnasiru90062 ай бұрын
Muna goyan baya 🙏🙏
@زيتزيت-د6ع2 ай бұрын
Maganar gaskiya anganomana maqarqashiyarsu asirinsu yatonu akan wannan zanga zangar sunaso suqara rusa jahohimmu na arewa kama daga Kano Kaduna Maiduguri Jos matasa kubi ahankali akan wannan zangazangar kusaurari Malam sadik famasi kuji cikekkem bayani daga gareshi matasa kujanye zanga zanga karfa ayizubarrayuka